ALI GADANGA...*
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
*Short Story*
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
Page
2⃣7⃣
Kwance suke Ackn bargo suna manne da juna zainabu ta shige jikinsa sosai tana magana da shagwaba "Dan Allah Aliyunah kada karabu dani ina sonka karikeni amana kaga ni marayniyace inka rabu dani mutuwa xanyi dan baxan juri zama aduniya babu kai atare dani ba kada kajuyan baya nan gaba don..…… yatoshe mata baki da hannunsa
Dayan hannun kuma yahau shafa mata baya dama ba kaya ajikinsu
"Kiyi shiru Abunah kidaina zancen rabuwa atsakaninmu ina mk son da babu wacce zan iya yiwashi arayuwa nima ba iya rayuwa zanyi babu ke ba kinjiyar dani dadin da bantaba jiba kuma baxan taba jiba inba ina taredakeba kuma nima fa marayan ne hargara ke to aname zan iya rabuwa dame bani gata ta marairaita ni haba zee ai babu wannan maganar
Ta kara kankameshi danjin dadin maganarsa
Yaji wani magana disu yana shigarsa yaji sha,a warsa data tafi na mintuna biyar baya tana shirin dawowa gashi zainab din tana masa wani abu akunne me kamar busar algaita
Ya birkitota samansa tayi rufto akan kirjinsa saida tace "wash!! Cikin kissa
Yafara tsotsar nashanun
Duk da takusa tafiya itanma amma saita hau kukan karya tana fadin "darling kabari sai anjima mana ina bukatar hutu haryanxufa bandaina jin zafin ba
Yasan tabbas tana juriya sbd ayanxun ma sau biyu yayi sha,aninsa kuma dagasken tanajin zafi to ai sai ahankali komi zai dawo normal
YYi dif ya kyaleta yana maida ajiyar zuciya amma ya ruk'umk'umeta ajikinsa kamar wanda za.a kwace masa ita
Yace mata "Zee ina jinki araina gashi gobe inaso inkwana bangaren khalisat...!!
Wani giiirrrr! Zainabu taji akirjinta banda ya ambaci sunan khalisat din ita tama mance da cewar ma tanada wata aba kishiya
Tayi diff tadaina masa wasan da take yi masa na shafa kansa da take
Yafahimci kishine ya motsa kokuma haushi taji sai yahaucewa
"Kingane ne bawai da wani abu nafada ba kodon ina so inje inji wani abu agunta a,a kawai dai nufina anan shine kinga itama budurwace dole innayi mk sati to itanma satin zan mata dole kuma bazan iya kwana bakwai banji dumin kiba kinga gara muyi dabara inyi mk biyu inje itanma inmata biyun inkuma kinaso inyi maki satin ne itanma inje inyi satin agunta to?
Tace ckn sanyin murya "a,a ka koma goben yafi gara muringa kwana bibbiyun amma wacece uwar gida ackn mu?
Yace "kece mana zainab ai itama tasani kowama yasani tsiranku da tazara kinfi wata da zama matata kana aka bani ita amatsayin mata duk da kunshigo gidannan tare kuma ubantane yabani gidannan yamaidani cikakken mutum hakan baxai saka inmaisheta uwar gidaba dole kece amatsayin babba zee sai abinda kk ce zamuyi dagani har ita
Ahhh!π€π
su gadanga ne haka? Ahhh lallai anji dadin wani guri dole akwantar da kai yamance zainabun daya lakada akan wani yamance zafin ransa toko dai ya canxane???
zainab datayi lakwas tace "to aikamata yayi kataramu agu daya kafada kowa yaji kuma kayi mana nasihohi akan zaman tare kakuma kakuma kafa mana dokokinka amatsayinka na mijinmu kokuwa ?
Yahau gyada kansa "tabbas hakane, kinmin tini kuma ayau za,ai hakan tashi muyi wanka sai inkirata taxo bangarenki ayi maganar.
******
Haka kuwa akai Domin daya shirya kai tsaye yashiga part din khalisat yasameta akwance akan doguwar kujera daganinta kuka tayi dan idonta yayi jajir alamar ansha kuka
Yace mata "ke lfyrki kuwa?
Ckn kissa tace "kaina ke ciwo tun daxu
Yace "oh sannu may be tunani yasa mk ciwon kan kinsan tunani dasa abu arai ba yanda bayayi kinsha magani?
Zuciyarta cike da takaicin maganarsa tace "eh nasha.
Hhhmmm gadanga kenan da gayya yafada dan yasan halin mata ko karya takeyima
Yace "to taso muje dakin zainabu zanyi magana daku duka?
Ko motsi batayi ba balle alamar zata tashin
Ransa yabaci yace "ko bakiji me nace mk bane?
Taji sarai rantane yabaci dajin hakan dan wannan ai wulakancine da xaice mata wani wai taje dakin zainabu aname dan akaskantar da ita.
Tace masa "naji mana gani nayi baka tausayina bayan nace banda lfy kuma sai asani tafiya wani waje in andamu ayi maganar dani ace ita tashigo part dina mana.
Yace "baxance taxo dinba ke nace kije nata kuma dole nace bajin ra,ayi ba.
Yajuya yace "maxa kibiyo bayana kitaho inba hakaba baxaki kara ganin kafata adakinkiba.
Dataga dagaske yake maganarsa ai tuni ta tashi tabishi xugui xugui da kananan kaya ajikinta mini skert da body hug me karamin hannu ta dameta kamar yadda siket din yamatseta kanta tasa hula ta yayi
Yaso yace takoma tasako hijab to amma gudun kada ta bata masa lokaci kuma gidan su kadaine yasa yakyaleta kawai
Zainabu tana zaune akan two siter kallo takeyi hankali akwance taji shigowarsu
Kwalliya ta tsala da wani swiss less takashe dauri mekama da ture kaga tsiya hhhhh dije ta iya koyar da dauri dakun gani dakunsha dariya to amma fa kayan yafito da ita dan tayi azababben kyau wanda ko randa aka kawota datasa galila bata kai yau kyauba
Khalisat kanta saida ta furgita da ganin kyan da zainabun tayi taita kallonta sai ayau tagano ashe haka zainab keda zallar kyau
Taringaji inama ita keda kyan zainabu da baxata zauna tayi rayuwar nigeria ba sai turai
Tayita kokwanto shinma gashin xainab dinne ta xuboshi har gadon baya ko itanma irin natane na kari ??
Bata samo amsar ba gadanga yakatseta da cewa
"Ke khalisat kinsan da cewa zainabu itace matata tafarko kuma bawai na karbi aurenki bane don bana sonta na karbi auren kine dan wasu manufofi ciki harda rufin asirinki...takatseshi
"Dakata dan Allah wannan fa kamar cinfuska kakeso kaimin knn dama kiran kenan?
Ya girgixa kai yace "banyi wannan maganar da nufin ci mk fuskaba na tarakune danna nunawa kowacce matsayinta aguna da kuma matsayinta ackn gidannan da kuma fadakar daku yanda zaku xauna dani lfy domin kunganni banason tashin hankali saidai inyazo adole nake karbarsa
Inaso ki sani ke zainabu kece amatsayin uwar gida kowa yasani babu me canxa hakan dan haka inaso kixama me kama girmanki kada kizamo kinxama me tada rigima atsakaninku duk da bansanki da tarxomaba haka kuma akiyaye bacin raina banida dadi duk wacce tayi badaidaiba zan mata hukunci me tsanani sannan ku hade kanku ku hade kanku inhar kunason zama dani.
Zainab tace "to naji insha Allah zan kiyaye.
Yajuyo kan khalisat da taketa hade haden rai yace mata
"Kema nadawo kanki inaso amatsayinki na karama kece karama yazamo kinbata girma kuma banason yaxama kinxamo me tada min fitina don baxanyi tolerating nonsens daga garekiba nasanki nasan halinki nan gidan Aurene bawai gidan haya ko gidan zaman kai ko gaban iyaye da za.ayi iya shege ba dolene ayi biyayya in anason zaman lfy dan haka kisani uwar gida zainabu ta yanke shawarar indawo dakinki agobe kawai tanaso inringa muku kwana bibbiyu kawai dan haka saiki gode mata data zamo uwar gida agunki me adalci ……
Kai gadanga an aiya wulakanci da cin fuskafa ππ
Su khalisat anshaka ankasa hkr ta karkace baki tareda jan tsaki tace "Allah ya kiyaye inyi godiya gun wannan kucakar yarin...
Ya mike afusace zaikai mari tuni zee tayi saurin rikoshi tana fad"haba habibi saurin fushi ba naka bane bakyau dukan macen Aure kayi hkr shi yaro hakuri ake dashi akoyaushe. Kambu π
π€π€ zee ta jangwalo rigima
Khalisat ta nunata "ke bakauyiya ki iya bakinki niba yarinya bace mara aji irinki yarinya tana can kauye adakin kasa me rufin kara
Zainabu taso ta mayar mata dacewa "ita me ajice tunda ba sadaka aka badataba to amma ba dama dan gadanga ya hankada khalisat din waje yana mata fada kamar yadoketa
Zainabu harda kwallarta najin xafin maganar khalisat tabbas dole tazama me baki bazata bari taringa taba mata iyayeba don iyaye sunfi komi taci darajar gadanga amma ajuri xuwa rafi ……
_Muje zuwa fans_
*ALI GADANGA...*
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
*Short Story*
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
Page
2⃣8⃣
Aliyu Gadanga yadawo kusada Zainabu yana rarrashinta ganin tana hawaye
Duk yabi yarikice baya son yaganta adamuwa
Yaji duk tsanar khalisat takaru aransa
Saida yaga ta hkr ta daina xubda hawayen kana hankalinsa yakwanta yajata xuwa dakinsa don yakara mata rarrashin na musamman
Itako khalisat zarya taringayi afalo tana cizar yatsa domin wannan abu yatsaya mata arai wai yau ita gadanga zai mara sbd wata? Yau ita akaiwa cin fuska
Saida ta zubda hawayen bakin ciki kana taji ranta yai sanyi wannan Auran kuwa zata iyashi? Ta tambayi zcyrta
Zaki iya mana amma inkin kwantar da murya!!!,inkin ringa tausasa kalaminki!,inkin zamo mebin mijinki,!!!inkin zamo meyiwa mijinki ladabi da biyayya!!!uwa uba inkin xamo me rokon Allah akan yarinjayo mk zuciyarsa kanki!!!!...
Ta zauna tayi tagumi wadannan zantukan nayawo aranta wato dai wadannan sune mafitar?
Tabbas ma kuwa!!! Zcyrta ta bata amsa da compedence
Tahau gyada kanta ta gamsu knn
Tace Afili " Aliyu ina sonka zanzamo meyin biyayya agunka dabin maganarka Amma ta yaya za.ai kasoni kamar yadda nake sonka?? Meyasa baka sona ne Aliyu?why??
Nasan ninaja komi tun farko,to amma ai komi yawuce.
Da komin ya wuce kintaba kwantar da kai agabansa kin nemi yafiyarsa??
Dummm!!gabanta yabuga bantaba fa!! Tabaiwa kanta amsa
Lallai yakamata tayi hakan shima yana ckn kissar da kawarta tace taringayi wani namijin yanada zcyr tausayi da raguwar zuciya akan mace to shin Aliyun nada tausan kuwa???
Batada wannan amsar ita dai kawai taci damarar samo soyayyarta kawai shine
Tayi murmushi data tuna cewar ma gobe nata ne
Saikuma ta hade ranta data tuna cewar wai waccan yar kauyen ce tabada umarnin yadawo mata, tana nufin knn ita ishashshiya ce agun miji watoma baida ra,ayin kansa sai nata lallai saitayi da gaske kan yarinyar can inba hakaba xata mallake gidan itako baxata juri iskancin kishiyaba duk da bata mata kallon kishiya sai kallon yar Aiki yar kauye.
Da dare masoyan suna manne da juna tayi lakwas ajikinsa tana masa shagwabarta
"Yanzu Mijina gobe baxanji dumin jikin kaba nawata xakaji bani ba...
Ya toshe mata baki yana cewa "hakanace mk zanji dumin wata ? Kinga alamar ina muradin jikinta ne ? Itanma tasan ban damu da komi nataba ki kwantar da hankalinki ke kadai nakewa kallon mace kuma ke kadai ce zanwa so baxan hada sonki dana wata ba fatana ma kece uwar "yayana
Ta lumshe idanunta taji dadi har ranta
Hhhmmm mata da kishi ake haba zee yakamatafa kiji tausan yar uwarki mace kada kishin mijinki yarufe mk ido,domin ma khalisat tafiki bukatar abar, tunda tarigaki d'and'anar bananar gadangan!!Au kada zainabu taji nahada fadaπ·ππΌπ
π
*******Aranar da Angonta zai dawo dakinta tayita rawar jikin yin komi
Akayi masa girki kala uku duk bawani dahuwa yayi yanda akeso ba tunda ba.a iya ba ba girki take agidaba ansaba cin na "yan aiki a littafi ta karanta tayi ko kamshi bai fito ackba garama kuskus yai kamshi tunda yaji kifi da curry da albasa
taringa hada xufa tana
Sharcewa wai ita nan tayi aiki
Ta xauna akan kujera sharaf ta ringa nishi hhhmmm mata anyi aiki angaji
Saida tahuta na mintina 20 sannan na mike da sauri ganin magrib ta kusa tasan lokacin dawowar gadanga yayi don bataji shigowar mota gidanba
Toilet tashige tasallo wanka
Amaimakon tayo alwala tafito amma ina
Kwalliyace kawai agabanta to agida anraina iyaye ba.a bin maganar uwa balle ayi koyi da ita momy tayi iya bakin kokarinta na ganin khalisat t taso da ibada amma ina Allah bai bata ikon daukaba don intayi fada saidai tayo mata gunguni tana kuka tana dire dire wai ita antakura mata daddy yayo kan momy da fada adole komi ta xuba mata ido baiwar Allah tanajin ciwon abun haka ta hkr to garanar taxo anyi aure ba.a kware akomi ba
Tatsalo kwalliya da english waers "yar b'igil din riga iya cibiya yellow da jan wando pencil yazauna akan diri ga kirji yaciko yasha breaziyya me k'ok'o gashin kanta sai kyalli yake yaji gyara
Ta dawo falo ta hakince ta kunna kallo MBC 2 ne wani american suka sako amma ita hankalinta ba.a gun yakeba don bata fahimta kwata kwata tadai xuba idanune amma hankalinta nacan gun Aliyu tana ayyano irin soyayyar da zasuyi ayau
Aliyu bai shigo gidan da wuriba dan sai bayan magriba yaje gidan dady ne akan muhimmiyar maganar da dadyn akawowa gadangan
Dady so yake Gadanga yakwaso abokansa da yaransa kaf yadawo dasu kano zai basu Aiki kowanne dan cigabansu yake so
Dady mutum ne me kishin Al,umarsa da son taimakon marasashi
Dayake yabude wani kamfani ne na shinkafa me suna *S&S RICE*
Akwai vacancy sosai saidai yafi so yakawo nasa kafin yaxuba yan gari don yanajin yan kauyensu tamkar yan,uwansa suma suna sonsa sbd yanda yake yi musu tabbs da ace zai futo dan takararsu zai samu quri,unsu
Sosai gadanga yaji dadin hakan yaita yiwa dadyn godiya
Dady yace masa "to Aliyu meye na godiyar dan kaina nayi kuma dan Allah duk da komi xasu samu ta dalilinkane kaima inaso inga ina faranta makane sbd rikon amanarka da kaunar dake tsakanin mu gashi kuma kana yiwa "yata rikon amana
Zancen nan na dady yatsayewa gadanga
Tabbas dady mutum ne kuma ubane agunsa yakamata yanda yake masa shima yasaka masa da khairan
Yaji aransa baikamata yaringa yiwa khalisat abinda yake mataba zuciyarsa ta karye akan abubuwan da yake mata duk da ita tajanyo to amma ai akullum baiga tayi nadamar halayen taba
Koda kuma xai mata sassauci baxai iya hada sonta dana Zee din saba
Momy tabashi wasu kaya aledoji biyu tace yakaiwa "yayanta
Yanajin dadin yanda sukewa zainabunsa sun dauketa tamkar "yar cikinsu basa nuna bambanci to aishima yaji yakamata yaringa kwatanta adalci kada yabambanta su
Part din zainabu yafara shiga duk da yau kwanan na khalisat ne to amma ai dolene yashiga yaga abar sonsa suyi sallama
Tana kwance akan gado
Yashigo yatararta akurya
Ita bata zaci bama zaixo mata ayau din datajishi shiru
Yaxauna kusa da ita yana fadin "My zee qalau kuwa?
Ckn narkewa tace "banida lfy
Da sauri yataba jikinta yaji sanyi qLau
Yayi murmushi yace "anya kuwa dear kodai rashin lfyr tafiyata wani dakinne yakamaki?.
Hawayen daya makale yakarasa zubo mata
Nan yafahimta yahau goge mata yana rarrashi
"Kiyii hkr zainab kada kitashi hankalinki kullum fa muna tare babu kuma abinda zamu fasa can fa kwana kawai xanyi babu abinda zanyi acan.... "a,a ni ban hanaka bata hakkin taba kada Allah yakama mu baruwana
Yace "kinyarda nayi komi knn?
Tayi masa shiru kawai
"To naji abar maganar nan kinsha magani?
Ta gyada kai alamar E.
Yace "ok, kinga yau na dade ko? To walh ddy ne yazomin da wani zance me dadi kinsan me yace ?
Tayi ms shiru tana shan qamshi abinta
Yaci gaba "dady yace inje kauye inhado kan abokaina da Duk yarana zai basu aiki a sabon kamfanin daya bude nashinkafa...
Da sauri ta mike daga kwancen da take da murnarta tace "kai naji dadi amma, yaushe zaka tafi kauyen?
Yayi dariya yace "hhhmmm Sai karshen sati
Ckn marairaita tace "to amma dai dani zaka tafi ko?
Ya kyalkyale da dariya yace "inafa so kk gwaggwonki tayi mana fada itada iyata suce daga aure munzo tare kibari sai kindau ciki sai muje tare nan da wata uku ko
Yafada da zolaya yana kallon fuskarta
Itako kunya taji tayi saurin rufe fuskarta tana fadin "nidai a,a gaskiya ba yanxu zanyi cikinba.
Yariko hannunta tareda dago fuskar yace mata "to sai yaushe?
Tace "nima bansanibafa..
Yaringa mata dry hoo!zainabu an iya sokanci
Saida yasadata da farin ciki sannan yabarta yatafi part din khalisat ……
*Auntyn Sayyada da Shahida*
*ALI GADANGA...*
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
*Short Story*
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
part 2⃣9⃣
Khalisat na nan afalo ranta na quna tasan Aliyu nacan tareda zainabu wato yama mance da ita knn tunda taji shigowarsa kusan awa guda knn
Da sallama yashiga falon yaganta azaune akan doguwar kujera
Da saurinta ta taso tazo tayi masa sannu da zuwa tareda kawo hannu zata karbi breaf case dinsa (jakar Aiki)
Yaso yahanata to amma kuma yaga hakan baidace ba itama fa matarsace kuma duk abunda zai mata na cusgunawa iyayenta baxasuji dadiba insunji
Yabata yai wucewarsa abinsa ko amsa mata bai ba
Saida sukaje ckn daki ta ajiye tana fadin "sannu da xuwa mijina.
Tafada tana kallonsa tana murmushi
Ya amsa can kasan makoshinsa
Yazauna agefen gado yana rage kayan jikinsa
Ganin zai sille kaya yasa tafita tashiga kicin ta dauko abinci takai masa falo akan center table ta ajiye
Tashiga da sallama dakin ta tararsa yasa ka jallabiya tace masa "ga abinci can nakai maka falo
Yakalleta da hade rai har zaice mata ya qoshi kuma saiya fasa ganin ta marairaice fuska kuma sai yanxu yaga kayan jikinta yakare mata kallo tayi kyau Amma yaji inama xcyrta ma me kyance
Taji wani dadi ganin yana kallonta ckn kissa tajuya tana rangwada duwai dinta na motsawa gwanin sha,awa don khalisat akwai hips
Ga fatarta akwance tana sheki yabita da kallo banda sha,awarsa anesa take da tabbas zata iya tashi ayanzun
Yaja tsaki yashige toilet don watsa ruwa
Saida yadauro alwala yasallaci ishsha,i kana yafito yayi sallarsa adakin sannan yafita zw falon
Yana zama akan 3 seater yadau remote yacanxa tasha zuwa Arewa don kallon maimaicin shirin dadin kowa
Tana kusa dashi akan 2 seater saitayi sauri ta sauko kaza tahau zuba masa kuskus din a plate
Harda juice ta hada yayi sanyi kuwa dan shirme harda indomie fa ga kuma joloup na shinkafa
Ta miko masa plate din kuskus din da ladabi yakarba yafara ci da bismillah
Lomarsa uku dakyar ya iyaci magi baijiba bai dahuba babu wani gud testing sai kamshin kawai
Ya tsiyayi ruwa yakora don lemo ba best drink dinza bane dama dai xobo ne
Tana kula dashi bata kawo aranta ko rashin dadin girkin nata bane yasa ya ajiye saita hau bude masa sauran kwanukan "azuba maka wannan ??? Ta tambaya tana kallonsa
Yagirgixa kansa yace "na koshifa na biya gidan momy taxuba min abinci naci.
Tayi murmushi don taxaci ko yaci agun zainabu ne
Tace masa "Allah sarki momy amma dai tace tana gaidani ko?
Babu fara.a afuskarsa yace "eh tace tana gaisheku tabani kaya aleda ma tace nakawo muku yana but din mota.
Hhhmmm wato harda zainabu tabada knn aitasan momy bata kishinta batasan me yasa takeson yarinyar can ba me kama da bulala.
Ta dawo kusa dashi ta xauna tace "yaa dady fa?
Ko kallonta baiyiba yace "yanana qalau.
Taringa masa hira ta gida harda tambayar su mudi
Bai bata amsaba don bayason surutun tagaji tayi shiru
Yasan tambayar su mudin datayi najan baki ne don yace wani abun aibai mantaba yanda take ciwa su mudin mutumci alokacin tana hida sukuma shakkarta sukeyi to yanzun meye nawani tambayarsu
Daya gaji da xaman ma tashi yayi yabar mata falon yakoma daki yakwanta bafa baccin yakejiba
Tunanin zainabunsa yahauyi da tunifa yanxu suna manne da juna
Yaja tsaki adaidai lokacin data shigo dakin
Karaf akunnenta taso takoma amma saita dake tadage tarinjayi xuciyarta domin akwai qudirinta ayau
Ta durkusa gaban gadon tafuskanceshi ckn rage murya kamar xatayi kuka tace "Aliyu dan Allah kayi hkr da duk abinda ya taba wakana mara dadi atsakaninmu natuba nayi nadama baxan sake ba
Yace "kima sake mana.
Tahau kukan karya "walh baxan sakeba na tuba nagane ba abune me kyauba wulakanta dan,adam haba mijina inasonka inaso yaxamo naxami aljanna tasanadinka
Saiyaji xuciyarsa ta karye yaji tabashi tausayi amma saiya dake
Taci gaba "walh xanmaka biyayya Aliyu duk abinda kace inyi zanyi kuma zanyi biyayya ga zainabu amatsayinta na uwar gida bazamuyi hatsaniya ba insha Allahu.
Hhhmmm namiji ba wuyar ansamokaπ
Tuni yadauka hakanne data fada yatashi zaune yakalleta da nutsuwa yace "kintabbatar abinda kk fada har zuciyarki ne?
Tace "walh babu karya aciki
Yaja ajiyar zuciya yace "naji nayarda shikenan komi yawuce Allah yasa dagaske ne kuma sainagani akasa.
Tayi murmushi tace "zaka gani ma insha Allah.
Yajuya yakwanta kawai
Ganin hakan yasa taje ga sif dinta taciro kayan baccinta hadaddu taxira tareda fesa turaren bacci me sanyi da tada sha,awa taje bayansa ta kwanta ta matsu dashi yanajinta baiyi mata maganaba
Har ransa yafara sakkowa kuma inya tuna ta baiwa wani kanta harda yin ciki saiyaji kuma wani abu yatokare masa arai yaji sam baxai shiga ba don yanada kishi gadanga kowa yasani
Har bacci yakwasheshi batayi baccinba don taso ace ayau tarinjayeshi amma taga Aliyun baida sha,awa akusa dole ta hkr gadai suga akusa da ita amma ba damar dandanawa har sakala hannunta tayi ajikinsa amma ina baisan tanayibama yayi baccinsa
Da asuba yatashi yaje yai sallah yadawo yatararta tana baccinta hankali kwance
Yagirgixa kai da takaici da alamar bata saba sallar asuba akan lokaci ba tab yatuna xainabunsa jiya ita ta tasheshima aranar farkone ma yatasheta don yai mata uxurima sbd agajiye take amma yatabbatar zainabu tanada ibada
Ya bubbuga gefen fulonta tafarka babu addu.a ballantana salatin annabi
Tahau yamutsa fuska wai nan bacci bai ishetaba ganinsa atsaye akanta yasa tayi saurin tashi xaune
Yace mata "maxa tashi kije kiyi sallar asuba kada lokacinta ya gudu.
Tace "zanyi ai sai anjima inna tashi.
Yazauna gefen gadon yace mata "ban ganeba?kina nufin bakiyi sabo da yin salla akan lokaciba,?to baxamu taba shiryawa dakeba domin ita sallah itace kan gaba a addini kuma itace xata ceceka akabari sannan Allah fa muke gaidawa kuma alamun munafiki zaibayyane ne muraran inya kasance meqin sallah bakuma xan iya xama dake inkina kinyin sallah akan lokaciba.
Tajishi sarai takuma yarda da batunsa da sauri ta mike ta shige toilet dan dauro alwala
Baccinsa yakoma baitsaya ganin tayadda take sallar ba dakwa tasha gyara
Yarigata tashi da safe harya shirya yafuta bata tashiba saida ta tashi taga wayam
Saida yashiga dakin zainabu yaganta tagaidashi yayi mata kiss akumatu yace "akwai wani abunne? Tace "a,a babu.
Yace '"to natafi gun aiki.
Tayi masa adawo lafiya.
Kwata kwata yamance da sakon momy amotarsa saida yaje office ma yabude motar zaifito yahangi ledojin a sit din baya
Da wuri yakoma gida daya taso bai tsaya akoina ba
Amma yadade a part din zainabu sunsha hirarsu ta masoya yabata sakon momy wata laffaya ce ackn ledar da turare da doguwar riga yayan tane ya dawo daga saudiyya ya aiko mata da kayayyakin
Yayan momy me kudine sosai yanaji da momyn ita ke binsa a katsina yake
Yanda kayan ckn ledar zainabu yake haka ma na khalisat din yake
Zainabu tayi murna sosai dukda ba iya nada laffaya xatayiba ama doguwar rigar tayi mata kyau
Khalisat tana can adakinta tashaqa sosai domin taji dawowar gadanga tun yamma amma bai shigo mataba sai bayan magriba
Bata isa ta nuna jin haushin taba tunda so take tasamo kansa
Takawo masa abinci falo
Yau baiciba ko kadan yace mata akoshe yake
Tasan yaci agun zainabu bata ji dadin hakanba
Yau kam taso Aliyu yajiyarta dadin amma yai mata biris duk yadda takwanto abayansa tana masa tausa hakan baisa yatabata ba ammafa yaji maganad'isu nashigarsa wato sha,awa dai tafara motsuwa π
muje zuwa khalisat mahakurci mawadaci
*******
Wata guda dayin tariyarsu Alokacin gadanga yaje kauye yahado kan mutanen da zasuyi aiki a kamfanin dady sunyi mutane 40
Sosai mutan kauyen sukaji dadin hakan babu wanda yanuna baxai xo burniba murna ma sukai su to wannan ai cigabane yaxo musu to albashifa dubu talatin talatin zasu samu wanda akauyen duk buga bugar da suke awata basa samun 20 aikin gini da diban yashi a jaki yafi karfi ma akauyen sai masu hakan rijiyafa da masai wasu kuma dama yan zaman banza ne sunfi yawa
Ba tsofaffi ciki duk samarine da magidanta masu aure masu jini ajika
Gidaje dady yakama musu na haya kafin yagina musu dan Estate da zasu zauna kowanne gida mutane hudune aciki dubu hamsin shekara zai biya
Sunkuma fara aiki ka,in da na,in basusha wata wahalaba don akwai wasu ma,aikatan baya gasu
Gadanga ma yana kula da kamfaninsa na Rooffing Saman gida dasu kayan gini na zamani dai wanda ake shigo dasu daga waje
Alokacin suna wata biyu da tarewarsu agidan zainabu tafara laulayi bata cin komi kullum tayi amai yakai uku arana ko kamahin turaren gadanga batasonji
Rashin lfy tahauyi saida aka kaita asibiti ma
Momy ta aiko mata da dije takula da ita dasuka dawo gida don kwananta uku a asibitin aka sallamesu
Har lokacin Aliyu baibada kai bore yahau ga khalisat ba kullum kuma cikin nuna kissarta take donta rinjayeshi
Yafara cin abincinta domin tafara gyarawa tun zuwan khairat tayi mata taci taji yanayin girki baikai acishiba aiko taringa mata fada "ke yanzu haka kk yiwa miji girki baya dahuwa kk saukewa bakuma yajin maggi lallai xaki kashe kanki to tun wurima gara ki gyara don kinganni nan walh duk hutun da nake ciki agidanmu inayin girki ina shiga kicin in taya mommyn mu sbd dadyna bai yarda dame aikiba
Nanfa taringa nunnuna mata akwanakin da zainabu takwanta a asibitima kullum take xuwa tana koya mata wasu abubuwan har girki sukai aka kai asibitin
Aranar momy taji dady har ranta don tayi zaton khalisat din zaman daditake da zainabun batasan duk khairat ce tamatsa sujeba duk don su burge Aliyune kuma yaji dadi shima
Abinda khalisat ta dage dayi shine addu,a akan Allah yarinjayo mata mijinta kanta dan yabata hakkinta
Addu,arta kuma ta karbu alokacin da zainabun tana asibitin don kasa jura yayi saida yashiga rijiyar khalisat din
Ba laifi yaji dadi tunda guri yasha gyara anmatse anxak'ak'a
Da asubama saida yakarayi kafin yafuta asibiti gun xaunabun
To sai lokacin hankalin khalisat yakwanta ganin Aliyu yajiyarta dadi yakuma fara sassauta mata lallai addu.a takobin mumini ce ta yarda
itako zainabu takanta takeyi don koda aka sallamota bata ta gadanga ko yana dakinta bata bashi hakkinsa ji tayi abin yafuta aranta ma
Sbd son dayake mata yasa yai mata uxuri kuma yana samu agun khalisat saidai baikai yadda yakesoba kamar gun zee dinsa
Saida cikinta yashiga wata biyar sannan ta dawo dai dai komi yai normal tadawo yi masa girki inyana dakinta tafara bashi kanta amma ada bata iya komi to koyaushe bacci kasala batacin komi inma taci amai ne kwadon xogale kawai takeci fa sai tuwon dawa da dijen ke mata sai ruwan lipton datakesha amma data dawo komi yai nrml sai dije takoma gidan momy shima yahuta da kawo dafaffen zogale
Ma,aikatan dady hankalinsu kwance suke aikinsu suna daukar salarynsu duk wata mutun goma wasu ke xuwa kauye ganin gida insunyi sati saisu dawo wasu suje da haka har sukai sabo da burni yaxamo ma sai sunga dama suke tafiya saidai suyi aike kawai dady yana musu adalci sosai haka akeso kuma, Allah yabamu shuganni adalai
Ranar wata lahadi watan zainabu uku da kwanciya a asibiti knn tana kwance agado da cikinta qurbibi kamar ankifa kwarya ajikinta
Safiyace wajen 11am tunanin gadan takeyi yana dakin khalisat haushine fal ranta yasaba fito da safe tara ko takwas inba ranar aiki bane to amma yau gashi har shine fin shadaya lfy?
Tananan shiru tana kallon agogon wayarta taga har sha daya ta sake gotawa da kwata amma bataji yashigoba tasake shaqa
Hoo!zainabu kishiπ€ ba dakin matarsa yakwanaba ina ruwanki
Duk laifin na Gadanga ne yakoyarta gane agogo sannan yai mata sabon dawowa da wuri dakinta to gashi yau yayi laifi ……
Muje zuwaπ
_Fans laifin dadifa zai kare domin saura one page Ali gadanga yakare muku domin akwai wani shaharerren novel da zaizo muku me suna_ *"Yar fillo* _dan haka inaso kununamin farin cikinku akan yanda kukafi jin dadin wani guri ackn Ali gadanga kokuma kubayyana rashin jin dadin ku awani gurin haka kuma in akwai gyara ko shawara ina maraba hakan shixai karamin kwarin guiwa sainajiku nabilancy luv_
*ALI GADANGA...*
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
*Short Story*
⬇
*THE* π
*KARSHE*
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
page
3⃣0⃣
Gadanga bashi yashigo dakin zainabu ba sai sha biyu na safe yatararta tana cika tana batsewa
Yasan meyasa sai yahade ransa don bayaso takawo wani korafi
Yaxauna kusa da ita yace "lafiyarki kuwa maman "yan biyu?
Tajuyar dakai gefe batayi magana ba
Ya murmusa yace "yau ba gaisuwa ne?
Tayi masa banza again
Ya juyo da ita da karfi yace "ko nayi laifine Abun nah?
Cikin shagwaba tace masa "to bakaine kaje kai xamanka dakin matarka ba kamance dani sai yanxu
Yayi dry yace "to kema bakiji me bakinki yace ba, dakin matata fa kk furta kinga knn ai banyi laifiba ko?
Tayi sakato tana kallonsa mamaki take toko dai Aliyu yafara son khalisat bata saniba?
Yakatseta dacewa "zamu futa da khalisat zankaita asibiti taga likita batajin dadi daga nan zan wuce da ita gidan momy sai dare zamu dawo.
Ta hadiyi wani abu axcyrta me daci
Tace "to adawo lfy kurum. Babu fara.a afuskarta
Yace "kina bukatar wani abune ataho mk dashi?
Ta girgixa kanta kawai
Ya mike yace "ok muntafi to.
Tabishi da kallo harya fice gadanga ya fara canxa mata kodai anhadosune lallai dole ta tashi da addu.A ta neman tsari dan kar ashiga tsakaninta da mijinta asa yarabu da ita donko tasan mutuwa zatayi kawai zaifi mata dadai araba da Aliyunta wanda yaxama rayuwarta ahalin yanzu baxata iya xaman kauye ba tayi sabo da jin dadin rayuwa zaman birni yafi na kauye nesa ba kusaba balle kana xaune dame sonka aika gama samun jinddin rayuwa
Aliyu gadanga yanzu ya goge yakara kyau yazama dan burni zam fatarsa tacanxa yayi haske yYi fresh har saje yatara agefen fuska ga turanci yaxauna abakinsa lallai m.m haruna ta taimaka masa duk da yashiga wata daban datafita karatu
-*******
Khalisat kwana tayi ba lfy jikinta zafi rum ga ciwon ciki da take fama dashi zazzafan zazzabi ne ajikinta
Saida yakaita asibitinsu likita yaganta akayi mata gwajegwaje
Azatonsu ma ko cikine da ita Amma likitan daya kawo musu sakamako sai jikinsu yayi sanyi don ba cikin bane Maleriyace dakuma typhod daya shigeta kawai
Abinda yafi daga mata hankalima sakamakon da likita yafada agame da mahaifarta yace baxata haihuba don kwayayan haihuwarta sun gaxa sau daya rak zata dau ciki kuma ta dauka yaxube abaya.
Taci kuka tagodewa Allah Aliyu gadanga yaita rarrashinta donta bashi tausayi
Taringa kuka tana cewa tayi nadama gashi Allah yajarabceta Alokacin datake bukatar haihuwa yahanata.
Aliyu yace mata "kidaina fadin haka ba hanaki yayi ba jarabtace kiyi kokarin cin jarabawarsa kawai kisa hkr aranki kiyita Addu,a akan yayafe mk yadubeki da idon rahama zai iya baki agaba kada kiyarda da fadar likita don komi na iya faruwa amma inkinyi tawakkali.
Saida yaga ta dan kwantar da hankalinta sannan suka wuce gida domin tace tafasa xuwa gun momyn ba dama zuwanta daya tunda tayi Aure daya kaisu da zainabun suka gaida su dady da daddare
Khalisat tasaka abin aranta duk da tadau shawararsa tana addu,o,in ammafa kullum tunaninta shikenan yanxu ba ita ba ganin kwanta aduniya
Aiko dai jikinta yai tsamari ba shan maganin da likita yarubuta mata takeba
Garama in gadanga na dakinta yakan matsa mata ta balla tasha
Maleriya kuma tayi mata ragargaxa ko daga hannunta bata iya yi ga damuwa data tarar mata kullum jikinta azafafe take kwana rumm
Kullum zaunabu na hanyar dakinta tana kula da ita tunda taganta taringa tausaya mata dama gata da tausayi da raguwar zuciya koda taga khalisat din duk ta rame har kuka tayi mata
Ita kanta khalisat taxaci mutuwa xatayi taringa neman afuwar zainabu tana cewa ta yafe mata abinda taringa mata don Allah kada tariketa
Itako zainabu takance ni ban rikekiba inma kinmin wani abun bansaniba to nayafe mk Allah yabaki lfy
Har wata guda khalisat bataji saukiba zainabu na hidimarta ga cikinta yafito sosai wata bakwai duk ta kumbura dayake sunyi test Ance musu twins ne duk mata saiya zamo dije me aikin momi ta dawo gidan da zama a part din khalisat saboda khalisat tafi bukatar taimako dan dai duk biyun take yiwa hidima ne
Da momy da dadynta sukaga abin yakici yaki cinyewa Aliyu na bakin kokarinsa sungani sai suka fitar da ita kasar waje
Tareda gadanga suka fita da momynta
Gadanga baiso binsuba dan bai isa yamusa bane tunda dady yabukaci hakan amma yaso yai zamansa a nigeria tunda yanada patient zainabu itanma tana bukatar taimako
Da taimakon Allah da taimakon likitocin malesia jikin khalisat yafara samuwa domin da gasken gaske suka tsaya akanta ana mata magunguna da kuma wankin mahaifa ana bata magungunan larurarta
Cikin wata guda tasamu ta dawo khalisat dinta ta da
Koda aka sallameta suka dawo kasarsu ma ba.a tsaya dayin magungunan ba domin momy taringa kawo mata magungunan hausa da rubutu akan mahaifarta data sami matsala sannan tasa asauke mata alqur,ani
Alokacin cikin zainabu wata takwas duk ta kumbura batayin komi dijece ke mata hidima haka khalisat ma takan shiga gunta ta tayata hira
Sun hade kansu tamkar wani abun baitaba faruwa atsakaninsuba
Aliyu yaji dadin hakan don hakan shima sai yadaina musu bambanci saidai dole zainabu nada wani matsayi na daban ackn ransa amma baya nunawa khalisat ta gani don kada asami matsala
**********
Aranar da Nakuda takama zainabu Aliyu bayanan yana gun Aiki khalisat itace tayi mata kokarin kaita Asibiti amotarta
Ckn awa biyu "yanbiyu suka iso duniya ba atare suka zoba saida suka bada ratar minti talatin talatin atsakaninsu kowacce nakudarta daban
Yara farare kyawawa masu kama da uwarsu tamkar larabawa
Khalisat tayita kallon yaran tanajin wani abu aranta qaunar yaran takeji da sha,awar inama natane amma inta tuna cewar jinin gadanga ne sai taji ddi domin itanma yanxu tadaina fidda ranta tunda Allah me yanda yasone ga bawansa xai iya bata alokacin dayaso yabata
Zainabu qalau take shiyasa aka sallameta taringajin son yaran nata
Khalisat ta bugawa momy tagaya mata aiko ba bata lokaci saigata da kayan jarirai data siya dama sunkai arbain abut
Khalisat tashammaci gadanga domin saida tagayawa momy ba kana takirashi tayi masa albishir da samun "yan biyu
Yaji dadin wannan albishir din yace "yaushe akai hakan shine ba.a kirani asibitinba?
Tace "wannan shiri nane banaso atayarwa da mijinmu hankali shiyasa,walh bakaga yaranba masu kyau sunyo kyan uwarsu
Gadanga yaji dadi sosai yace "nagode khalisat zan baki goron Albishir da zakiji dadi kema.
Koda yadawo gidan yatarar da momy sai yaringajin kunyar yadaumi yaran agabanta
Saida ta daukosu one by one tadorasu duk acinyarsa
Wani dadine yaringa shigarsa yana kallonsu yanzu wadannan kyawawan yaran duk nashine?lallai yagodewa Allah mai kowa mai komai mai kyauta da karawa shikam ko haka Allah yabarshi yaji dadi mata Ai rahamane gasu kyawawa kamarsu da uwarsu futuk.daya tuno inna saida yayi kwalla yagogeta ba wanda yagani sai zainabu tasan kukan dadine amma dasuka kebe adaki saida ta tambayeshi tace "Abban twins meyasaka ka hawayene dazun?
Yace "ummun twin natuno inna ne inama tananan taga yaran gadanga da zainabu,inna tafi kowa son taga munyi aure nidake akaf kauyen nan yabaxan kokaba ayau ga kwanmu aduniya ita bata duniyar
Zainabu taji itama kwallar taxubo mata
Gadanga yasa hannu yagoge hawayen nata yana cewa "zainabu kin gamamin komi kin haifamin yara masu kyau kamarki saidai ina neman Alfarma gunki.
Tace "fadi mijina zan maka ita kowace irice.
Yajanyota jikinsa yana shafa fuskarta "so nake insaka sunan khalisat akan hussaina hassana kuma inna ko yaya kk gani?
Ta murmusa tace "hakan yayi mana nima tun A asibiti dasukazo duniya na ayyana hakan kaga damuwata zata ragu kuma tayimin taimakon da dan,uwana na jini xaimin takuma nuna murnarta daxuwansu fatana itama Allah Yabata itama.
Yace " amin nagode"
Anata shirye shiryen suna kullum khalisat na dakin zainab sbd qaunar twins datakeyi sai magriba kuma take komawa part dinta tare ake karbar "yan barka da ita
Sai ana gobe suna ma gadanga yafada mata hussaina fa sunanta zataci
Aiko dai bakuga murnaba harda kukanta taji dadi
Dan hakanma saida ta kama wani gun akai partyn suna *Nabnur event Center*
Anci ansha anyi rabon abin suna
Dama gadanga yayi musu dinkuna iri daya ma kala biyu suka samu daga gunsa
Momy ma tayi musu dinkin tsadadden less don itanma ranta yayi fari dataji ansa sunan khalisat a kan baby hussaina
Iya zulai taxo daga kauye a bangaren zainabu tadira itace me wankan jego
Khalisat ma takawo kayan jarirai amma dole saida ta banbanta na takwararta yafi yawa
Zainabu tayita mata dariya tana cewa "Auntyn Hussaina bandafa banbanci kinsan Abbansu baxaiji dadiba inkin nunawa innarsa banbanci
Khalisat tace "to nadaina momyn twins daga wannan ne kawai banaso aga laifina.
Khalisat tayita nan nan da iya zulai tana kama kafa da ita
Har gadanga tasa yarokar mata yafiya agunta
Da kansa yazaunarsu yashiryasu
Iya tace "toni me tayimin aibatayimin komi ba kowa yai nagari dan kansa.
Khalisat harda kukanta wai yanxu tagane tayi hankali itace kakar daya kamata taja ajiki
Iya zulai dai ta hkr tasake mata har kwana tayi a part dinta kafin ta tafi
Da zainabu tayi arba,inma tare dukansu har khalisat sukaje kai iya kauye
Sun hada mata sha tara ta arxiki
Kwanansu biyu akauyen gadanga yadawo daukarsu
Khalisat takwana daya gidan iya daya gidansu zainabu kuma bata nuna kyamaba komi aka kawo mata ci take hankali kwance
To kansu dai hade yake dan haka hankalin gadanga akwance yake shima
Shekarar twins biyu zainabu tasake samun ciki anan hussaina takoma gun takwararta khalisat da zama zainabunce tabata kyauta ammafa kullum suna part din zainabun kwana kerabasu zasu tafi sashinsu
Duk siyayyar da zatayiwa baby khalisat haka zatayiwa inna karama bata musu banbamci
Zainabu ta haihu lfy tasami namiji wannan karanma gadanga yayi kara dan sunan dady yasaka Tahir akece masa jinior
shima wannan Taron suna yakawatu ainun dady yayi rawar gani yayi hidima keko takwara ba doleba
Shekarar junior guda akasaka twins amakaranta don suna magana radau shekararsu uku khalisat ke kaisu ta daukosu amotarta sch din ba nisa sosai
Gadanga yanata samun budi ba laifi yabude account yanata ajiya kudadensa aciki daga karshem uwar gida zee tabashi shawara yabude gun car wash da bude gidan buredi da gidan pure wata *Al,kaleezai Car wash* da *Twins Bired* da *Tahir pure water*
ya ringa samun nasibi takoina a business din
Dady ya aikowa zainabu motar yar panadol extra tayita murba hargida yakaisu tayi godiya khalisat ce me kaita koyo ckn watanni kuma tafara iyawa
Gadanga kuwa visa yayi mus xuwa kasa mai tsarki kudin kujera uku dama watan tafiyar Alhazaine sukaje hajji suka sauke farali tareda taya Khalisat addu,ar Allah yabata haihuwa itama
Sunyoyyo tsarawa wa mutanen arxiki shi gadanga dady dasu mudi da "yan kauyensu yayowa tsarabar
Ita kuma zainabu momy da iya zulai da yan gidansu tayowa sai yaranta da kanta
Dayake gadanga yabasu kudi ahannunsu
Khalisat kuwa ko kanta batayiwa ba sai "yayanta su twins da junior
Zainabu tanuna mata jin dadinta afili tanajin tausayin khalisat shiyasa har kullum take tayata addu.a aduk sallolinta to ai dolene tunda ciwon "ya mace na "ya macene
Zaman lafiya ya wanxu ackn gidan gadanga matansa tankar ya da kanwa khalisat nabaiwa zainabu girma amatsayinta na uwar gida ita kuma zainabun tana baiwa khalisat girmane amatsayinta na wacce tabata shekaru biyar
Da umarar maulidi taxo khalisat ta tafi donyin addu,o,inta acan
Har lokacin zainabu bata sami wani cikinba dan ta yaye junior har gadanga yana zaton ko plannig tafara
Tanuna ms sam batayi bakuma zatayiba
Allah maji rokon bawansa wata guda da dawowar khalisat dg umara Tafara laulayin ciki atare suka fara itada uwar gida zainabu itama cikinne da ita
gadanga murna fal ransa
Haka Khalisat taringa godiya da Allah daya cika mata burinta
Alokacin da sukayi nauyi basa futa saidai in awo zaikaisu dan EDD dinsu wata daya yakama tsiran satine likitan yasa musu a result
Asatin khalisat ta haihu aka fara hidimar bikin kawarta khairat wacce zata Auri wani malamin makaranta Mal.Anwar dan ta sauko tace Auren talaka shine samun kwanciyar hankali kuma sunfi iya tsadaddiyar soyayya ❤π
kyakyawar baby khalisat ta haifo me kama da ubanta tace lallai asaka mata sunan zainab tanaso
Zainabu taji dadi kuma har lokacin hussaina tana can gunta bata karbetaba don kyauta tabata don tana mata raino twins sun girma anfara zama "yammatafa
Satin khalisat biyu da haihuwa zainabu ta haifo santaleliyar baby itana mace steel me kama da ubanta
iya Zulai dama tananan tunda tazo da khalisat ta haihu aiko dai yan kauye sai aike akai musu na sanarwar haihuwa
Jaririya taci sunan momy laila sukece mata Afnan
Bayan suna gadanga yana manne da zainab akan gado suna tadi tace masa "Abban twins kaifa angon karnine yakamata kayi turaka sbd irin haka munhada mk gwarama babu inda zaka fake
Yaja dogon hancinta yace "ba matsala ko banyi turakaba zanci gaba da kwana bibbiyun ahakan har kuyi arba,in
tace "inajin dadin mijina me hakurine walh.
"hhhhmm nikuma inajin dadin za.a cikamin gida da albarkar iyali,plz uwar gidana kada kiyi tsarin iyali inaso wata shekara kihaifamin me sunan gwaggo...
Taturo baki "ni kam inaso n nahuta haka haba honey 4 fa aiyakamata kuma nabarwa khalisat ta dora akan inda natsaya.
Yace " inaso kiyi goma ita kuma tayi biyar.... "laaalaaa tab …… yakatseta da sauri ta hanyar saka bakinsa anata yakamo harshenta yafara sha....
tofa gadanga nabarku lfy na fece Allah yakara dankon kauna kaida iyali π€π»π€π»ππ» byeee
Fans saimun sake haduwa a sabon novel dina me suna
*"YAR FILLO*
_Dijen kauye_
Saturday, July 4, 2020
Karanta karshen littafin "ALI GADANGA" anan ππ
Tags
About sardauna novels
sardauna Novels Is 24 hours online books and Updates blog that share latest Nigerian hausa writers, and also English novels, gyaran jiki ga diya mace, gyaran nono, maganin sanyi Infection, man gashi and lots more
Subscribe to:
Post Comments (Atom)



No comments:
Post a Comment