ALI GADANGA…*
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
*Short Story*
*Dis page Dedicated to my sisters Batul mamman &Ummi Aisha*
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
page 2⃣0⃣
Khairat ta tura dakin tashiga da dokin ganin aminiyarta
Jingine atsaye jikin taga ta hangota tana goge hawaye
Takarasa gareta da sassarfa ta janyota jikinta tana fadin "kawata sannu kinji kinganki kuwa walh dun kin rame.
Khalisat tahau kuka tana fadin "khairat Safraz ya cuceni Allah ya isana shiya sakani awannan halin ashe dama ba sona yk tsakani da Allah ba ashe dama maganar daya gayamin karyace yace xaibar garin sbd za.ai masa auren dole? Walh yacuceni yasa ansaceni don ya sami kudi.yasa ansaceni don acutar dani walh kinganni tunda naje baci ba sha sbd tunani Allah ya isana badan Aliyu gadanga ba datuni sun cutar dani da mahaifina
Khairat tajanyota xuwa kan gadon suka zauna tace "bani labarin me gadangan yayi musu har yau kk yabonsa mutumin da kk tsana.
Khairat ta goge hawaye tareda lumshe ido tana cewa "tabbas Ali gadanga kusar yaki ne yaci sunansa sbd yai artabu da mutanen nan wanda saida ya sumar da daya daga ciki duk don ya cetoni da kudin mahaifina walh tun alokacin ina hannunsu naji Allah yadasa min sonsa araina har kawo yau kuma sonsa karuwa yayi jin cewa ma ashe wanda nake yima zallar so shine yasa akaimin hakan
Walh kawata ayau ina cike da tarin nadamar abubuwan dana ringa yiwa Aliyu duk don fadin rai da son zuciya nabiyewa rudin shedan., tafashe da kuka me cinrai
Khairat tahau rarrashinta "kiyi shiru kawata nasan tunda har kk furta to tabbas da gasken gaske zuciyarki take akan Aliyu kada kidamu ai abune me sauki shima zai soki nikaina gayen yaimin tun wani lokaci danaxo gidan yadawo daga aiki naga baiwar da Allah yai masa ta kyau da kira
Tabbas naso nakai hari gunsa domin nayi nazarin inhar yaji kiwo babban mutum ne na nunawa sa.a alokacin shiru kawai nayi ban gaya mk ba sbd nasan zakiyi challenge akai kiga kamar na fado to amma tunda zuciyarki tayi karfi akai xan taimaka mk naga kin mallakeshi kawata kinga yanxuma mun tattauna da momy tagaya min tashiga damuwa nahalin da kuka kasance da safraz gashi yakaiki yabaro yanzu momy so take inkin wartsake kiyi aure tunaninta kawai to wazai aureki kina wulakanta mutane
Khairat ta tsahirta jin khalisat din batai maganaba yasa taci gaba "kinga yanzu dole ki canxa halayenki kixama macen kwarai donki burge Aliyu yaxama kina masa biyayya da bashi girma ke inaso ma kizama me yi masa komi tun daga sharar daki da girki da duk wani abunda zaiji dadi aransa har yaji kin burgeshi
Khalisat tace "kai!kawata baxan iya zama yar aikin saba akarkashin mahaifina fa yake saikuma ni inxamo akarkashinsa kai haba never!
Tsaki khairat taja "ashe baxaki iya janyo hankalinsa akankiba kina mace lallai to xaki rako mata duniya kinsan kuwa kyautatawa najanyo soyayya? Kuma krmeda kk so kiga gaba kinzamo matarsa inbakiyi yagani ba kina zaton zai yarda da xaki iya yi masa wahala amatsayinki na wacce bata saba ba.?
Khalisat tanisa tace "toh! Xan gwada kawata Allah yasa na dace.
Khairat tace "Amin.
Suna rufe baki aka turo kofar aka shigo
Dady da momy ne da kuma gadanga
Sukai tsit suna kallon gadanga wanda yasha wata shadda milk da hula milk yayi kyau ainun
Dady yace "sannun khalisat kinji.
Tace" yawwa dady ansamu nasarar kamoshin?
Yagyada kansa "eh ankamo iyayansa dafarko da ba.a sameshiba Sai yau kuma yakawo kansa dayaji shine aka sakeshu shi aka kamashi.
Momy tace "Aliyu yataho da abinci inxakici.
Takai kallonta kan gadanga dayake ta latse latsen wayarsa ta lumshe idonta ta girgixa kanta alamar baxata ci ba knn.
Momy tace "a,a ko shayi yakamata kisha bafa komi acikinki.
"To " kawai tace tasan tanajin yunwar ranta ne kawai ba dadi.
Khairat ta hada mata shayi hadin mutuku ta mika mata
Ta karba tahau sha ahankali
******
saida ta warke tsaf kana aka sallamota suka koma gida
Kullum sai khairat taxo gidan donta debe mata kewa
Iyayan khairat sunxo dubiyar khalisat gidan kullum sai anyi baki nayin jaje
Gadanga yakoma bakin aikinsa hankalinsa yakwanta
Saidai kuma tunanin matarsa zainabu yacika masa rai
Yanaso yadaukota to amma yafiso yasami gidan kansa bayaso yakawota gidan sbd khalisat yana tunanin xata bashi matsala
Koda hakan takasance da khalisat baiji wani tausan ta ba har yanzun tsanar dayai mata nanan daram aransa duk abubuwan datayi masa yakasa mantawa dasu
Karshen wata Kamar yadda yasaba yabiya ma,aikatansa albashi
Amma wannan karan yaninkawa gadanga salary yace zairinga bashi dubu dari duk wata na abinda yai masa na ceto yarsa yaji dadin hakan sosai bai zaci jarumtar Alin takai hakan ba
Gadanga murmushi yaringayi yana godiya ga Alhajin
Alh yace "baya ganan ma mota nasiya maka tana can a parking space honda ce naga ka iya tuki shiyasa nabaka ita kyauta duk da ba sabuwa bace amma ina mk fatan kasai sabuwa wataran da kanka Aliyu
Gadanga yadukar dakai yana kara godewa
Hjy laila tace "kai Amma naji dadi alhaji ina tayashi godiya Allah yabar xuminci
Alh yace "Amin, saidai inaso Aliyu kayimin wani taimako badan wai danka taimaka min din adole ranka baiso ba nabaka motar a,a inaso kayimin taimakon nan tsakani da Allah ne Aliyu
Gadanga yadago kai yakalli Alh yace "fadi ko mene zanyi shi zuciya guda babu tantama Alh nadaukeka tamkar mahaifina xantaimaka da komeye Alh.
Alh yace "So nake kayimin rufin Asiri Ka Auri khalisat!
Da sauri gadanga yakalli Alh yasadda kai kasa gabansa yahau dukan uku uku
Yahau fadin "inna lillahi wa inna ilaihir raji,un
Alh yaga firgice sosai a idon gadanga amma saiya matse yaci gaba "nasan xakayi mamaki domin abinda khalisat tayi bakowane zai iya aurenta yarufa mana asiri ba saikai na hanga nahango kaine zaka iya zama da ita ckn rufin Asiri munyi shawarar nan ne da momynta fatana ka amince domin inhar ka amsamin to walh ko tanaso ko bataso bata isa tabujere minba inko har tanuna rashin amincewarta to saidai ta nemi wani uban bani ba.
Gadanga kansa akasa yarasa tacewa "rana xafi inuwa quna. Tabdijan, ya auri khalisat yafaranta musu rai shikuma nasa ya quntata mezaiyi da fanko? Ga gredinsa can akauye kodan Alh baisan yai aureba shiyasa zai kawo masa zancen yarsa? Toko gara ya sanar masa ko zai janye kudirinsa.
A hankali yace"Alh nayi aure aranar sadakar bakwan inna aka daura min Aure da yarinyar da muke soyayya zainabu iya kulu ita ta bada sadakima ayanzu hakama shirye shiryen danake naje nataho da ita nan garin
Alh yace "to wannan ba matsala bace inhar ka amince da khalisat din sai inbaka gida kyauta a GRA me part 2 kazauna dasu kada ka damu dole tazauna da matarka ai.
Hjy laila ma hakan bae daga mata hankaliba najin gadangan yai aure itama fatanta ya amince musu.
Gadanga yadulmiya tunani "to inya amincewa ai baikyautawa ubangidan saba bai masa adalciba yanemi abu yaki masa harya bashi gida da mota da karin salary duk don ya auri yarsa, hhhhmmm yasan kuma yana khalisat ta tsaneshi baxataji dadin hakan ba inhar taganta yau amatsayin matarsa dole zata koka ta ciji yatsa kuma shi dama akullum burinsa yaga ya rama abubuwan data ringa masa to ai dama ce tazo masa ckn sauki, to meya rage masa kawai ya amince shi yafi……
_Muje xuwa Fans_
*Auntyn Sayyada da shahida ce*ππΌ
*ALI GADANGA...*
πΉπΉπΉπΉπΉπΉ
*Short Story*
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
*Dis Page Dedication to My Sisters Batul Mamman & Ummi Aisha*
page 2⃣1⃣
Gadanga ya dago da kansa yakalli Alh yace "na,amince Alhaji Allah yasa hakan yaxamo Alkairi agareni.
"Amin Amin Aliyu."cewar hjy tana farin ck ta furta hakan
Yau gadanga yafarantawa Alh rai akaro na biyu tun xuwansa gidansa dole shima yaxamto me faranta masa ya murmusa tareda fadin "Nagode Aliyu abinda kaimin Allah yai mk na kyautatawa kuma inaso kasani badan na cuceka nai hakanba don inkara dankon zumuncine duk da kataimaka min ma domin nasan aurenka da khalisat zai zamar min ci gaba nida ita domin natabbata duk halayenta daba na kwaraiba dole zata xubdasu sbd tana shakkarka kuma nasan kaine kadai zaka rufa mana asiri aduk yadda kasameta kuma nasan ko bayan raina xaka riketa dakyau baxata wulakantaba nagode Aliyu kaidin jan gwarxone me amana da kyawun hali Allah yayi maka albarka yakuma jikan iyaye da kakanni.
"Amin..cewar gadanga
dady yace "yaushe kake ganin xa,a tsaida ranar da xa.a dauka auren ? Don baniso adau dogon lokaci
Gadanga yace '"duk lokacin daka tsaida yayi saidai inaso inje kauyenmu sbd intaho da zainabu.
Hjy laila ckn raha tace "sunan "yar tawa zainabu.
Gadanga ya gyada kansa
Dady yace "yaushe zaka tafin?
"Gobe insha Allah "
"To ba matsala tunda gobe friday inyaso ranar Sunday sai adaura Auren naku in an idar da sallah ko baka nan bakada matsalar sadaki zanbada a aljihuna ……
Momy takatseshi da sauri "A,a dady nizan bada sbd gadanga d'ane nima aguna
Hooo!π€π
gadanga dan gata shikam yaji dadinsa kowane sadakinsa kyauta ake bashi saidai yakwashi garabasa knn
Dady yace "barni nabiya momy zanbada naira dubu hamsin inyaso sai ke kiyi musu wata hidimar
Tace " to aishikenan in "yata zainabun tazo ita nayi mata kayan daki.
Gadanga yahau murmushi farin cikine aransa jin za.a gatanta zainabunsa lallai mutanen nan suna sonsa
******
Ranar Juma,a da sassafe suka dauki hanyar kauyen marina shida drebansa abokinsa kuma wato mudi
Suna tafe suna hira mudu nayi masa jinjina na yanda yayi artabu da yan garkuwa
Nan gadanga yagaya masa yanda sukai da iyayan khalisat yagaya masa cewar xa.a daura auransu ranar lahadi
Mudi yakama baki yana dariya yace "kai mutumina ammafa ka more dayawa dama nine haka dan gata
Gadanga yakarkata kai yana masa wani kallo
"Inafa gata anan zadai atakuramin nida amaryata xainabu walh banda ina ganin girman dady da babu yanda xa,ayi inkarbi fankon yarsa haba ai nacutu xayawa inhar nayi rayuwar aure da ita ……
Mudi yace "to amma dai komeye gareta ai xa.asha kudi ko? Yafada yana dry
Tsaki gadanga yaja yace "hhhmmm kai idon cin nera ne baxaka duba yadda akeso kasamawa "ya"yanka uwa tagariba saidai nera kake hange wanda kuma inkace zaka nuna kwadayinka to kana tareda takaici kuma dole kajuri wulakanci
Mudi ya sosa keya yace "kuma fa hakane da wannan dan wannan, nasanka mutimina da tsaro da rashin jan mutum ajiki kada kaga an baka kyautarta kace xaka gallaxa mata kayi adalci tsakaninsu kaa kanuna kafi son uwar gida xainabu.…
gadanga yace "hhhhmmm fada ma bata bakine mudi ai dole khalisat ta dauri damarar yin hkr atare dani sbd kaima kasan akwai banbanci tsakaninsu balle xuciyata zainabu take so itako "yar sadaka baxan taba son taba ko kallon arxiki bazata isheniba intaga zata xauna ta zauna inko baxata iya hkrn xamaba to xata iya kara gaba nikam dai bana rigada na amsaba to banda laifi agun Alh inhar ta bijire ita zasuga laifi baniba
"Hhhmmm kaima kuwa xakai laifin inhar kaiwa diyarsa rikon sakainar kashi tunda kasan baxaiji dadin yaga kana gallaxa mata ba yardace yasa yabaka itafa.…
"Kaga murife wannan maganar tun kafin mushiga kauyenmu don banaso kowa yaji ma
Cewar gadanga yafada yana me kawar da kansa gefe
"Ko zainabun baxataji za,ai mata kishiyarba knn?
Yafada yana dariya
"Eh banaso taji sbd banaso ta tashi hankalinta kasan kishi gun mata fa. Dama ita ba kiba ba taje tarame.
Mudi yace "abokina kana son xainabu da yawa fa
Gadanga yace "itama tanasona dayawa kaga kuwa kaso me sonka ba laifi bane.
"Ina tausayin uwar dakina …cewar mudi
Gadanga yace "kanka akeji.
Haka mudi yaita jansha da xolaya har suka shiga kauyen
Kai tsaye gidan iya kulu yasauka
Ta taresu da murna tana "maraba lale da mutanen birni sannu sannunku
Ta shinfida musu babbar tabarma takawo musu fura da dambu
Taxauna suka gaisa sannan tabasu guri suka fara aikawa
Da mudi xai tafi iya kulu ta hada tsarabar kauye tabashi yakaiwa surukarta hajiya laila
Har bakin mota gadanga yabiyoshi yana jaddada masa kan cewa yadawo ranar litinin yadaukesu shida amaryarsa
Mudi yace "gaskiya kai d'an gatan ma,aikacine bakaje yau juma,aba gashi monday ma baxakajeba lallai kanacin salary a b'agas kyanta nadawo lahadi nadaukeku inyaso kaga monday baxakai fashiba ko?
Gadanga yakai masa bugu na wasa yace "kaifa matsala ce dakai meye ack dan nayi fashi alhali mune da gurin kuma akwai me kular min da komi inbana nan.
Mudi yace "to amma ai kayi luzin na karatun weekEnd ko?
"Ba matsala nafara kwashe komi akaina nakusa daina xuwama tunda in turancinne ayanzu xan juya haka lissafin ma baxai xillemin ba.
Mudi yace "to aishikenan sai lahadin knn agaida amarya zainabu.
"Zataji dan sa ido. Cewar gadanga yana dry
Mudinma dariyar yake yatafi yana jin son gadanga aransa bayason rabuwa da gadanga shiyasa yafison yaga cewar shizai kaishi koina jininsu yahadu sun shaku tun xuwansa gidan shiya tarbeshi yazama abokin hirarsa dukansu kusan tsaran juna suke yana jin dadin tarayyarsu da gadanga don gadangan baida girman kai duk da yanxun yaxama babban yaro yana kama nera bai nesa dashiba yana kuma yi masa ihsani.
Sunsha hira da iya kulu kuma bai boye mata komiba jinta yake tamkar innarsa haka yazayyane mata duk yadda akai na sace khalisat da kuma alqawarin daurin aurensu da Alh ya kulla.
Iya kulu bataso hakanba domin tasan halin jikarta batada kunya ga girman kai da kyamar talaka gashi an shagawabata bata ganin girman nagaba da ita anya xaman nasu zaiyuwu kuwa dantasan halin gadanga baya jurar banxan hali
Basu shaku da khalisat ba irin yanda suka shaku da gadanga tunda khalisat bata zuwa inda take saidai in ita taje gidan su hadu kuma bata shiga jikinta amatsayinta na kakarta tafi shigewa angin momy dayake masu kudine hakan na konawa inna rai sbd batada wasu jikokin aduniya sai ita tunda kuma taga yarinyar ba yar arxiki bace ta yardata tasa ta agefe bata tunota kwata kwata batada kawazuci balle abin yadameta
Iya kulu takalli gadanga tace "to nidai abinda xance maka anan shine kaxama m adalci atsakaninsu baxan hana ba tunda bansan me Allah xaiyi agababa fatana ka kula mana da zainabu kada tacutu abirni batada kowa saikai yarinyar bame hayaniya bace gata da hkr kaga tunda aka daura muku aure takanzo tagaidani ta tayani aiki ta tafi inajin dadin hakan tana bani girma sosai dan Allah gadanga kariketa amana kaji.
Ya gyada kansa yana cewa "insha Allahu iya xanriketa bisa amana kitayamu da Addu,a kawai
Tace "to kenan da ita zaka tafi ko?
Yace "eh da ita zantafi sbd Alh yace akwai gidan da zai bani me sashe biyu sai insasu ack
"To madalla Allah yabada xaman lfy yasa abokan arxikin kane.
Gadanga yace " Amin iya "
***
Dare nayi yaje ga amarya zainabu bataji xuwansa kauyenba saijin zuwansa akofar gida tasha mamaki
Tafita tayi masa iso har ckn gidan yagaida iyayanta dayake babanta yarasu sai mijin mahaifiyarta mutumin kirki suka gaisa da gadanga ckn mutunci
Tashigarshi dakin yayanta takawo masa abinci da ruwa
Tazauna dan nesa dashi
Yace "ke dawo nan jikina kibani abaki yanxu fa bakamar da mukeba ni mijinkine komi kikai zaki sami ladana,
Tarufe fuska da gyale tanajin kunyarsa
Dayaga dagaske take baxata iya motsawa bama saiya mike asannu yariko hannayenta yazuwa kan doguwar yar kujerar dakin yazauna sannan yazaunarta kan cinyarsa
Duk taji kamar ta nitse kunya kamar me !! wai Allah yau itace a cinyar namiji!!
Ya janye lullubin fuskar datayi yace "bude idonki ki ciyar da mijinki Abun na kada ki kwari kanki ko kiyi sake wasu matan abirni su fiki iya kula da miji su kwace mk ni ……
Da sauri tazaro manyan idanunta tace "kamar yaya su kwacen mini kana nufin kanada wacce tafini acan ?
Yace "a,a babu amma inbakiyi abinda xai farantamin rai ba to zan iya samun wacce zata faranta min acan.
Zainabu akwai kishi tuni ta saki jiki anmata wayo tadauki cokali tahau diban shinkafar ahankali tana bashi abaki shiko yana ci ckn yauki da yanga waishi nan dan gata π
Yature hannunta daya koshi tabashi ruwa abaki
Amma bata yarda sun hada idoba karfin hali kawai take don son ta faranta masa rai kada yaji son wata aburni ba itaba
Yakura mata ido yace " Abunah ina bukatarki akusa dani kifada agida ranar litinin zankoma tare zamu tafi mutum biyu kawai zamu bukaci yan rakiya sai iya kulu kinji .
Farin ck kamar tarumgumeshi taji mafarkinta zai tabbata kenan
Taringa murmushi batace komiba sai daga kai datayi
Yasan taji dadin hakan kawai dai tanuna azahirine baxata iyaba Abun gadanga kenan.
Haka suka rabu kamar kar arabun
Ranar asabar washe garin dayazo baije gun abun ba yana tare da abokansa da yaransa yana musu nasiha akan sudaina futa yawon gangi da farauta yai musu alqawarin xai ringa daukarsu daya bayan daya yanakai su birni yana samo musua aiki
Sunji dadin hakan sosai kuma sun masa alqawarin daina farauta da fadace fadace
Suka bashi labarin Amadi dan takararsa cewar har lokacin suna bursin aburni anyanke musu wasu shekaru a tara shida yaransa dayasa su suka aikata ta,asar
Shi gadanga ma ya mance dasu shidai kawai akullum yanaiwa innarsa addu,a dan tashi ma da xa,a fito dasu ko ajikinsa suda ubangijinsu kuma
Ranar lahadi ana gove zai tafi birnin yadade tareda zainabunsa adakin yayanta yana jiyaeta soyayya tafara sakin jikinta yashafa jikinta ckn salon sa na burgewa ta matsu iya matsuwa yasha bakinta yajiyarta dadin duniya wanda har jitaringayi dama su dauwama ahaka
Koda yatafi tadade bata iya rintsawaba tanata tuno yanda takaya atasakaninsu ta kankame filo tana murmushi lallai jikin masoyi akwai dadin tabawa haka harshe yake da zaki? Tab dole tazage wajen nunawa mijinta soyayya kada wata takwace matashi aburni don ta tsani kishiya arayuwarta ……
*Auntyn Sayyad da Shahidace* ππΌ
*ALI GADANGA…*
πΉπΉπΉπΉπΉπΉ
*Short Story*
*Nabilancy Luv*
(Auntyn S&S)
*Dis page Dedicated to my Sisters Batul Mamman & Ummi Aisha*
*MY REAL FANS*
*BUHARI YUSUF*
*PEN WRITERS NVLS*
&
*DR. ZAIN* *ONLINE HAUSA NVLS*
&
*YA,U TATTA Me waka*
page
2⃣2⃣
Aranar litinin Akayi taron biki agidansu Zainabu danginta suka cika gida anata bidiri ana kidan kwarya kowa na farin ciki
Amarya tasha kyau dayake iyayenta sunyi mata dinkuna tunda ango baiyi kayan lefe ba
a Al,adar kauyen duk macen da ba,ai mata lefe ba to kowa sai yaji anyita tsegumin knn ana cewa miji baya son matar shiyasa
To amma wannan Aure na dabanne domin kowa yasan yanda gadanga da zainabu suke son juna tunda anga yanda ya illata Amadi akanta kuma babu wanda ya isa yai tsegumin zancen gadanga bai mata lefe ba sbd tsoronsa da akeyi ta koina kuma yaransa ne agarin su kadaima sun ishi kowa
Dubu hamsin dama yabaiwa iya kulu takai gidansu zainabu itada wata makwabciyarta amatsayin kudin komi da bai mataba
Gidansu xainabu sunji dadin kudin dan da ace lefen zaiyima ba wani kashe kudin xaiyi dayawa ba a fanteku biyu ake zuba kayan kuma basufi kala takwas ko bakwai ba takalma biyu da dan madina da cover shoe da plate shoe komi na kyali ma biyu akeyi.
To amma wannan kudi sai aka dankasu ahannun wata yayar gwaggonta da za.ayi rakiyar amarya da ita akan insunje ayi mata siyayyar kayan daki da ita (lol π€ wani abun sai yan kauye wato hamsin ce xatai musu kayan daki tabdija zakuwa ku tsaya a iya katifuwa π
)
Kudin farko dama da aka bayar amatsayin sadaki wanda iya kulu tabada agudummawarta cancakas aka siya mata kiwo dashi don ba.a taba kudin sadaki akauyen cewa akeyi Aure baya karko in har ba kiwo aka siyaba
Inko kayi dace kiwon da aka siya taringa hayayyafa tofa wai haka amaryar ma zatai ta hayayyafan itama
Inko sukaga kiwon nan bata "yaya dayawa ko bata yin haihuwar kwata kwata to nanfa xakuga sun canfa suce shikenan wannan amarya fa baxata biyo wannan kiwon nataba kunjifa fans π
Gadanga aranar yasha kyau shima domin sabuwar shadda yasha ruwan hoda da tsaleliyar hula kalar kayansa harda tsadadden agogo da takalmi me kyau tabbas daka ga gadanga kaga dan birni zammm
Wani kyalli yaringayi yana shining kowa yakalleshi saiyace yayi kyau
Tun safe mudi ya iso kauyen dashi aka ringa bidiri domin abokan gadanga da yaransa sun hada masa hidima ta biki anata shagulgula harda su gangi afilin kauyen aka cika dam ana kallo abu gwanin sha,awa
Sai karfe kusan shida aka tafi kai amarya amotar mudi wanda gadanga na gefensa sai "yan,uwan gwaggon zainabu su biyu abaya da amaryar da iya kulu
Zainabu tayi shiru atsakiyar iyayenta kanta lullube da mayafi sai kamshi takeyi zuciyarta cike fal da farin cikin yau zata shiga burni wanda ada sai labarinsa da takeji tayi godiya ga Allah daya nufeta da Auren gadanga gashi har xatayi xaman Aure dashi agarin da takeso burni
"Yan rakiya sai kalle kalle suke abinsu sunshigo birni suna ganin dogayen gine gine iya kuluce ba sabon abu ba agunta don takanxo in wani abu yafaru agidan dan nata akanje adaukota amma takanyi shekaru kfn taxo din
Sai bayan magriba suka isa cikin garin kanon
Kai tsaye masallaci gadanga ya wuce Mudine yashigar dasu ckn gidan
Momy takarbesu hannu bibbiyu Tasaukesu ababban falon baki na gidan
Ankawo musu kayan cima barkatai agabansu duk da saida suka bada faralli na sallar magariba kana suka fara aikawa
Danbun shinkafa yaji kabeji da hanta suka faraci sai kuskus agefe da shinkafa da miya da naman kaji aciki
Cikin ladabi hjy laila ta warewa iya plate ta zuba mata ta mika mata
Iya takarba tana yi mata godiya dashi albarka
Hjy laila tana son "yar tsohuwar sbd itanma tana nuna mata soyayya insunje kauyen
Momy tashiga dakin khalisat tasameta kwance tayi rigin gine tamkar me bacci idonta arufe nanko ba bacci takeba tunani kawai takeyi nayanda xatayi xaman Aure da gadanga Alhalin shi ba sonta yakeba gashi ma yabar garin sbd tsananin k'in dayake mata
hawaye yaxubo mata me quna tana son gadanga Amma batasan yazatai tasa masa sonta aransa ba dolene ta nemo mafita kota halin k'ak'a tana son taga gadanga yasota shima
Tasa hannu ahankali tahau goge hawayen adaidai lokacin ne momynta tashigo taga tana goge hawayen tayi sauri ta zauna akan gadon tajanyota jikinta tana fadin
"Khalisat meya faru kk kuka haka?
Khalisat tace "babu komai momy.
"To inba komai din meyasaki zubda hawaye haka ? Ko sbd Andaura
Miki Aure da Aliyu?
Khalisat batayi maganaba tayi lakawas jikin momyn
Momyn taci gaba "kinga inma xaki daina kuka gara ki daina domin wannan Aure da Aka daura tamkar jahadine agun gadanga sbd yataimakeki ba karami ba kinga inba shi dinba duk wanda kk Aura to awulakance xai dinga kallonki sbd kingama xubda mutuncinki awaje shiyasa akullum akeso mutum yakasance me kama kansa da rikon mutumcinsa bawai shan kamshi da wulakanta nakasa dakai ne kama kaiba a,a kada ka ballagaxar da kanka kabada matancinka ga wanda ba mijinkaba kinga koshi wanda kk so din dayai mana hakan da ace shi zaki aura dinma to abanxa zaki kasance agunsa bakuma xai dokantu da auran nakiba balle har kuyi xaman dadi tunda akullum inkin futa azargi zai ringa kallonki sbd irin watsewar da kukai awaje to kinga kuwa samun gadanga agunki alkairine kisa aranki ayanxu asirinki yarufu fatana kiyi masa biyayya maza tashi kije ki gaida bak'i afalo harda iya kakarki akaxo.
Khalisat ta yatsina fuska tace "meya kawosu kuma gidan Alhalin ba taron biki zamuyi ba.?
Hjy laila tayi murmushi tace " koma dai meye yakawosu ba ruwanki kije kigaidasu ckn mutunci shi yafi mk.
Ta mike asanyaye tafuta xuwa falon ita duk azatonta ko bikinta sukazo
Momy tana sane taki gaya mata cewar matar Aliyu gadanga suka rako sbd dady yace kada agaya mata yana da mata akauye shi gadangan dakansa yagaya mata yafi tsoronsu kada tayiwa "yan rakiyar wulakanci sun san halinta sarai
Koda taje falon a ixxa ta gaidasu ba wani ladabi
Garama ta d'an zauna kadan na mintina kusa da iya kulu suka gaisa ta tashi tabar musu gurin kwata kwata hankalinta baikai gun zainabu ba wacce kanta ke k'asa itama
Daki guda aka warewa baki alallausar katifa iya kulu ta kwana harda jibgegen bargonta wanda dady dakansa yakawo mata
Bacci sukai harda saleb'a jin dumi adakin dan AC aka kunna musu me d'umama d'aki
Sunso makara ma dan saida momy tazo ta tashesu sukai salla
Dije me aikin gidan ce tayita xaryar kawo musu abin kari
Sai sallar Azahar suka fara shirin komawa kauye dayake gadanga yace iya kada tafadawa zainabu labarin khalisat har suka tafin kuwa iya bata mata zancen ba don tagano nufin gadanga na boyewar aiko dai zainabu harda kukanta dataga zasu tafin
Saida suka rarrasheta da yi mata " yan nasihohi na zama da miji lafiya
Dataga momy tajata ajiki tana hilatarta da hira saita dan saki jiki
Momy tahada musu sha tara ta arxiki da zasu tafi harda kawo shadda tabasu tace akaiwa mahaifin zainabu ace inji dady haka suma tabisu da atamfofi masu kyau da tsada sukaita murna da godiya
Suka kawo dubu hamsin din da xa.a saiwa xainabu kayan daki suka bata
Momy tace saidai ta ajiyewa zainabun kawai Amma sunrigada sunyi mata kayan daki komi da komi har kayan kicin
Sosai sunji dadin hakan sunyi farin ciki sukaita godiya lallai gadanga yadace da uwar daki
Mudine yamaidasu kauyen aiko koina labari ya isar akan abin arxikin da akaiwa zainabu agidan Alh
*****
Su zainabu anzama "yan burni momy najanta ajiki takuma saki jiki da momyn haka dije me aiki takanxo falo gun Zainabun su zauna suyi hira kosu zauna xaman kallo in momyn ta kunna
Ackn satin da taxo gidan sau biyu suka hadu da gadanga yashigo gaida su momy tagaidashi itama
Yaga takara kyau cikin sati guda datayi agidan
Dady yamasa bayanin cewa nanda sati za.a kammala kwaskwarimar da akeyiwa gidan da zasu zauna in anyi jere kuma saisu tare arana daya don kayan daga dubai za.a taho masa dasu yabaiwa abokinsa kudin zaisiyo masa acan.
Gadanga yai farin ckn hakan godiya kawai yaringa zubawa Dady ya gama masa komi arayuwa
Ranar wata lahadi Zainabun tana zaune afalo tana kallon TV dadin kowa akeyi shirin tashar Arewa 24 ta dulmiya ckn kallonta tana fahimta sosai takumaji dadin shirin saijitayi andaka mata tsawa "Ke!! Wacece ke?
Da sauri tajuya takalli me daga mata muryar khalisat ce ta fito da matsatstsun kaya ajikinta kanta yasha gashin doki
Zainabu batayi maganaba amma ta tsorata ainun kodon ita bame son hayaniya bace saitajita atakure tayi shiru kanta akasa
"Baxakiyi maganaba knn daga ina kikaxo dahar zaki sami damar bararrajewa afalo kina kallo ko aiki aka kawo ki shine zaki shantake afalo baxakiji kiyi aikinkiba.?
Khalisat takama kugu tana yiwa zainabun tambayar rainin hankali
girgixa kai zainabu tayi tace ahankali "A.a ba aiki nazoba daga kauye aka kawoni.
"To aikin kenan kikazo yi tunda daga kauye kkzo don bamuda hadi da "yan kauye maxa tashi ki kama aiki...
"Ni matar...… ni matar gadan... momy ce tashigo falon dasuri tajiyo hayaniyar kafin zainabun tagama furta abinda takeson furtawa har momyn takatseta
"Ke khalisat daga muryar nan da kk tameye haka?
Adakile khalisat tadubi momy tace "nida wannan yar kauyen nake momy tazo ta hakince a falo kamar na ubanta.
Momy ta bata rai "ki iya bakinki khalisat kinsan ita din wacece kuwa? To itace wacce aka daurawa gadanga Aure da ita kuma ganin da kkyiwa su iya sunxo ita suka kawo ayanxuma zaman da take agidan nan na yan lokacine domin da zarar ankammala gyara muku gida tare zaku tare da ita dan haka ki iya bakinki ki kuma bata girma tunda uwar gida take agunki kishiyar kice dolene ku hade kanku don hk tun wurima gara kijata ajiki inkinason zaman lfy.
Momy nagama fadin hk ta wuce ciki abinta
Tabar khalisat atsaye sororo tana kallon zainabu wanda itama zainabun kallon khalisat take da mamaki me momy ke nufi da cewar khalisat kishiyar tace ?nufinta knn fa khalisat din matar gadanga ce kai bata yardaba to yaushe akai hakan?
itanma khalisat din tambayar kanta take dama gadanga nada Aure ashe bata saniba? Tab aiko baxata zauna da kishiyaba kishiyar ma yar kauye lallai dasake dole gadanga yaxaba ko dai yasaki zainabu ko kuma yamayar da zainabu kauye, ita ya zauna da ita abirni …….
*Auntyn Sayyada Da Shahida ce* ππΌ*ALI GADANGA…*
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
*Short Story*
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
*Hooooπ
gaskiya Zainabu tanada masoya ashe*? *Hhhmmm tabbas na yarda don mata dayawa sun tayata kishi akan khalisat kai harda maza suma sun nuna tsagwaron kishinsu akan khalisat harda masu ce mata shigege "yar sadaka batada power da zata baiwa gadanga zab'i haba fans kud'an tausaya mata mana* ππ’ _itama fa star ce kuma wataqila ta dalilin gadanga ta dawo mumina saliha ko kuwa?_
*Dis page Dedicated to my Sisters Batul Mamman & Ummi Aisha*
page
2⃣3⃣
Jiki asanyaye khalisat tabar falon zuciyarta cike da qunci wai yanzu waccen bakauyiyar ce kishiyarta, inama tanada damar rabata da gadanga da saita rabasu ayau
Can wata xuciyar tata tace mata kinada dama sosai ¡¡!!
Rufff da ciki tayi akan gado tana kuka amma jin abinda xuciyarta tace yasa ta tashi da sauri don tana bukatar mafita da gaggawa
Ta yaya ?ta wacce hanyar?
Ta tambayi xuciyarta agaggauce
Ki kaita gun teacher kawai me zafin hannu ayi mata abinda zaisa taji tatsani gadanga harta nemi saki agunsa kokuma taji kano tayi mata xafi ta koma inda ta fito kawai.
Ta hau gyada kanta tana dan murmushi jin mafitar da xcyrta tasamo mata
Da sauri tadauko wayarta dake kan stool din gado tayi dailing nambar khairat aiko bugu daya tadauka take tahau bata labari
Ta xayyanewa kawarta komi tundaga kan Daurin aurensu da gadanga yanda aka daura babu ango agun yatafi kauye dakuma yanda yadawo mata da mace wai matar sace
Ita kanta khairat ta girgixa dayaks itanma akwai danyen kishi sai tahau zugata
"Tabdijan aiko dai baxamu bartaba dan walh kalarki ta wuce kixauna da kishiya hhhmmm kishiyarma bakauyiya haba kawata sha kuruminki akwai gun wanda zan kaiki sha yanzu magani yanzu
"Antsaida ranar tariyar takine? Cewar khairat din
"Ba,a tsaidaba sbd kayan dakin basu isoba
Khairat tace "to kitanadi kudi masu tsoka dan farraqu zamui musu kifito gobe da safe muje dan garin da nisa kuma kan tsauni zamu hau
Khalisat tace "khairat banajin xa.a barni infitafa
Khairat tace mata "sbd me kawata?
"Kin manta andauramin Aure aiwalh nasan momy baxata bariba balle ni yanzu momy tsanani takemin ko magana me dadi bata shiga tsakaninmu haushina sukeji tun wannan abin daya faru najin cikin dake jikina na safrax ne sukejin haushina kokinsan hakanne yasa suka shiryi yimin auren dole anufinsu inji haushi shine suka hadani da gadanga basu san gata sukaimin ba da ragen wata hanyar ta wahalar neman soyayya
Dariya khairat tayi tace "gaskiyane ki godewa Allah da kk samu Aliyu abagas dan haka saiki dage wajen sanin hanyar mallakarsa.
Khalisat tace "to yanzu ya xa.ai ko kudi zan turo mk ta account saikijemin kawai?
"a,a malama kawai kiyi karya kifito muje innaje miki yau gobe wazaije miki? Keda zakiyi tayi abu basau daya za.a tsayaba kedai kawai kisan yadda zakiyi kifito ko kice mata zamuje yin gyaran jiki ko hotuna a *BALANCY*
"yawwa haka za,ayi kawata kin kawo idear
Nan sukai sallama tunda sun ajiye appointment
Koda dare yayi khalisat tasamu iyayanta afalo suna kallo dady yagama cin abinci suka amsa sallamarta
Tashigo asanyaye tazauna anesa dasu kanta akasa tace "dady sannu da hutawa.
Yakalleta ya dauke kai tareda amsawa ahankali
Kanta akasa tace "momy inaso gobe da safe inje khairat tarakani gurin wata me gyaran jiki ……
momy takatseta da cewa "basai kinjeba nasa akawo wata shuwa arab zatayi muku jibi zataxo.
Gaban khalisat saida yafadi bataso taga anmata togajiya na futa take tayi saurin lauya zancen "To dama banda ma zuwa gyaran jiki zamuje da ita gurin me daukar hotuna zamuyi da kawayenmu.
Momyn tace " to naji amma kinsandai kinada Aure akan ki bamu keda alhakin barinki futaba mijin kine ko?
Ckn faduwar gaba ta gyada kanta
Momy taci gaba " dan haka saikije kitambayi mijinki Aliyu bamuba
Tace "to, asanyaye ta mike tayi hanyar waje ahankali take daga kafarta tamkar kaxar da kwai yafashewa a ciki.
Dady dayake kallonta yaga yanayinta yacanxa saiya kirata ta dawo
Yayi zaton yanda yaga motion nata yacanxa ko rashin kudine ahannunta saiyasa hannu ackn jakarsa yadanko kudi bandir yamika mata ta karba tana godiya
Tana futa daga falon momy taringa fada akan yanda yake mata nashagwabawar dayake mata "kai kenan bazakai mata fada ba dady bakaga yanda nake mata bane bafa tsanace tasa nake mata hakanba duk don tasan tai mana kuskurene to amma kai baruwanka ko canji bata gani daga garekaba harma da bata kudi tunma bata bukataba haba dady gaskiya yakamata ka gyara domin tun farko kaika b'ata "yarka ……
Dady ya daga mata hannu "ya isa haka momy yanxu meye laifina anan dan nayiwa yata ihsani to inban bataba wazai bata ?
Momy tace "ni ba xancen kudinne ma yafi damuna ba yanda kake nan nan da ita yakamata karage b'ata ta sbd gdn Aure zataje kuma duk randa babu mu ita xata wahala...
"Allah yarabata da Wahala.
Momy tace "Amin . Tareda jan bakinta tayi shiru ganin ransa yafara baci
Koda khalisat ta futa kai tsaye babu fargaba tanufi dakin gadanga da sallama ta shiga
Bata jira anbata ixinin shigaba kawai ta kutsa kanta
Aiko dai dole tasa taja tunga ganin gadangan akwance rashe rashe yabaje akatifa yana waya da xainabu cikin kwantar da murya yake ban hakuri agareta "kiyi shiru Abunah, ina sonki ina qaunarki babu wacce zata fiki aguna kiyi hkr kibar kukan hakan bada son raina na Aure taba …
Karaf duka akunnen khalisat take ta ranfo da wacce yake waya _it means_ knn bada son ransa ya Auretaba harma hkr yake baiwa yar kauye lallai sunkamashi ahannu tabbas zata dauki mataki
Bata nuna bacin rantaba ko kusa dan nunawa ma tayi tamkar bataji komiba
Har zata futa daga dakin taji yakira sunanta "ke khalisat zonan ! Da izza da gadara faπ€
Anitse ta dawo ta tsaya akansa kerere
Yace "meya shigo dake dakina adaren nan ko yauma taciyoki ne irin wancan karan da kk rinjayeni na aikata ashsha wanda nake nadamar yin hakan. Meya kawoki dakina ! Da daga murya yasake tambayarta
Atsorace tace dashi "hhuumm …dama...dama momy ce tace naxo natambayeka zanje unguwa
Tamkar yadara saikuma ya maze ganin yanda yafurgitata da muryarsa wato rashin kunya takare
Anzo gurin yanzu lokacin sane
Yace "koma ina zakije kije mana babu ruwana yawone dai nasan bazaki fasaba sai dai Allah yakiyaye ni.
Taja quttt! Natakaici wato zarginta yakeyi knn kuma bama ya kishinta yake nufi lallai ita keson gadanga shi baisonta
Asanyaye tajuya tafuce dg dakin
*********
Da safiyar Allah tana karyawa ta shirya tafuce abinta amma saida taji tashin motar Dady yafuta sannan taji futar gadanga ma kana itama tafuta a motarta
Allah sarki zainabu ita kanta tausayin kanta takeyi najin tanada kishiya taji inama bata Auri gadanga ba don taki jinin taji wannan kalma ta kishiya!
Duk da yai ban baki yai rarrashi yabada hkr yatsarata over amma kishin khakisat nanan makale akasan ranta
Tunaninta zata zama wulakantacciya anan gaba tunda ita tamkar marainiya take batada gata saina Allah to ina ita ina xaman kishi da "yar masu kudi? Banda tana yiwa gadanga so bana wasa ba to da ta hakura tabarwa khalisat shi don ita batason tashin hankali arayuwarta takumasan khalisat masifaffiyace baxa taso zaman lfy ba.
Taci kukanta ta gode Allah har garin Allah yawaye ammafa batayi bacciba don akan sallaya ta kwanama saida ta tashi ckn dare tagayawa ubangijinta damuwarta tanemi yakawo mata dauki cikin lamuranta yakuma shige mata gaba dan shine gatanta
Dayake tasan takan sanin addu,o.i tana xuwa islamiyya sosai akauye gashi sanin ilimin islama yai mata rana don tafara jin saukin kishin aranta
Hisnul muslim ne agefanta tayi addu,oin safe tana kwance bacci yafara daukarta hannunta dauke da dan littafin dake da sunayen Allah dari ba daya. Asma,ul lahil husna...
Adaidai lokacin data fara wannan baccin me dadi tashiga mafarki me dadi itada gadangan ta suna sheke daddad'ar soyayyar
Sukuma su khairat da khalisat adai dai lokacin sukuma suna gaban bokansu sun gama zayyane masa bukatunsu da kukansu
Boka yace "so kike Ayi mata kurciya tabar garin ta nausa dawa ko kuma asa musu tsanar juna ?
Khalisat tace "Asa musu tsanar junan dai
Khairat ta xungureta "ayi mata kurciyar yafi dai
Boka yace "to kowanne ai xaiyiwu amma akwai sharadai dole dakuma abinda zai biyo bayan kowanne inhar aka samu tasirin addu,a akai har abinda mukai yakarye.
Suka gyara zama donjin meye sharadan
Boka yaci gaba da fadin "kinga inhar muka nausa ta dawa to da zarar sungano anyi wani abu akai inhar suka karya da addu,a to ki tabbatar watarana zata dawo kekuma zakije inda taje koda birnin sin ne to dolefa zakije kuma akafa...duuummm! Faduwar gaba gun khalisat ba mgn
Boka yaci gaba "nabiyu kuma inhar mukai abinda yaji yatsaneta to zai saketa ne yazauna dake to ammafa shima hakan indai suka karya da Addu,a tofa ki kuka da kanki dan zai miki tsanar da har gara tata ne sbd da jikin jab'a da mushen kare akeyin abin kuma kokun rabu dashi bake bayin wani auran don babu wanda zaixo gunki kina warin jab'a yaya kin Amince ………
_Muje zuwa fans_πππ
*ALI GADANGA*
πΉπΉπΉπΉπΉπΉ
*Short Story*
*Nabilancy Luv*π
Page
2⃣4⃣
Jikin khalisat ne yahau tsima dajin wadannan mugayen sharuddan da baxata iya amincewa dasu ba
Ta mike tsaye zatayi hanyar waje tana cewa '"ban amincewa ko dayaba nikam na hkr taso maza khairat mukoma gida na hakura.
Khairat cikin takaicin kawarta ta mike jiki asalube tabiyota abaya
Shiko boka cewa yayi "jeki mana inma kin tafi zaki dawo wataran kida huma farin shiga kawai.
Koda suka futa khairat tayita mata fada akan wai bata kishin kanta shiyasa tayi hakan "ke kam walh kinrako mata duniya bantaba ganin mace irinkiba meye naki nafitowa batareda antsaida matsayaba haba khalisat ina wayo da hankalin naki suka tafi gaskiya kinbadani
Shiyasa har naki amincewa Ayi abinda xaidawo yadameni tab.
Khairat taja tunda tace "kinsan Allah ko mun bar nan wani wajen zankaiki don ayi mk aykin nan inba hakaba kece abin tausayi kuma dawo kinyi dana sani akan fasawar da kikayi
"to naji ki kaini wani wajen amma ba nan ba gaskiya
Murmushi khairat tayi ganin kawarta ta ta amince suje wata chamber
Ckn minti talatin khairat tasadasu ga boka dan tsulaye
Koda shima suka xayyano masa batu sai yahau gyada kansa7 tareda daukar wani bantaren mudubi yace takira zainabu sau uku inhar zainabu ta amsa to xataji ta tashi datsanarsa Aranta
Kamar yadda yasata hakan tayi sau uku takira sunan xainabu tana kallon mudubin nan saiga hoton zainabu dinguringum tabayyana akwance Akan sallaya hannunta rikeda hisnul muslimi fuskarta tana annurin haske
Tsorata tayi ainun taja da
Baya Khalisat tace "kai!! Walh itace!!
Bokan yaiwata kaxamar dariya yace "wannan da kk gani babu wani mahaluki daxai iya mata mugun abu yakamata domin addu,a da kariyar ubangijinta ne ke lullube da ita abu daya yakamata kiyi kawai ki mallake miji bawai kiyi mata mugun abuba
Khalisat tace "Inaso duk irin son da yake mata yadawo kaina yaji ni kadai yafi son gani ba itaba ta dawo bora nadawo mowa.
Boka yace "wannan baxai gagaraba saidai hanyoyin mallakar sunada yawa wadanda sukafi karfi guda biyu xuwa ukune nafarko akwai wanda zansadu dake inyi amfani da sparm dinki sai nabiyu kuma Zan yanka gefen gabanki insaka miki wata sihirtacciyar laya adinke mk ita aciki saikuma wanda zanmiki rubutu akan nonuwanki da jinin hailarki sai awanke kisa masa alemo to tabbas duk wadannan ba kamarsu a aikin gaggawa kuma baxai karyeba zakuma kiyi faharin hakan dan haka xabi yarage naki
Khalisat tahau girgixa kai tana fadin "ciki babu wanda xan iya gaskiya in akwai me sauki agayamin amma walh baxanyi wadannan ba.
Bokan yahade rai yace "Ashe ba mallakar kikazo yiba, maxa kutashi kuficemin anan tunda da wasa kukaxo.
Sumsum kuwa ta mike tafice khairat tabi bayanta tana mata tsaki danta kularta dayawa
Suna futa suka jingina ajikin mota sukai shiru kowacce tana nata tunanin
Khairat ce takatseta da cewa "ke yanxu me kk yanke to?
Khalisat tace "nayanke shawarar hakura kawai domin naga wannan hanya bame billewa bace aguna haba khairat yama za,ai nabaiwa wannan kazamin tsohon jikinah tabdijan!walh baxan taba bari yayankamin fatar gabana ba shiba likitaba Bakomaiba kuma natabbata inharma na rubutun jinin hailar nayi abanxa zanyi don bana jin gadanga xaisha abu ahannuna ayanxu batare dana tare agidansaba shima nasan sainayi da gasken gasken
Khairat taja tsaki tace "kinsan Allah kinbani mamaki kina abu tamkar ba maceba kinganni walh danice da tuni anwuce gurin
Khalisat tace "to tunda bake bace sai awuce gurin mukoma gida na hkr kawai abinda Allah yayi Annabi sai ceto
Tabude mota tashige sit din dreba khairat ma ta shiga ranta abace
Khalisat ke tukin zuciyarta cike da mamakin wadannan bokayen ashe kenan duk wacce kaga aikinta yaci take to ta saba hanya knn? Lallai masu bin bokaye da malamai sunyi nisa kuma suna tafka tsiya ita kam bada itaba.gara ta jajirce wajen ganin tasamo soyayyarta gun gadanga da kissarta yafi
Ta ajiye khairat agidansu ta wuce babu sallamar arxiki atsakaninsu dantaga khairat din haushinta takeji
******
Momy jajirtacciyar uwa domin tasa anxo har gida ana yiwa amare gyaran jiki
Haka magungunan mata bata bambanta suba kowacce kai daya tabasu tsumi dana tsarki da sha da madara
Sanin khalisat abude take tasa ita nata harda na matsi tabata don inta tuna "yar tata tasheke ayarta awaje ranta quna take taringaji inama zainabu yarinya nitsatstsiyace "yarta
Ita zainabun afarko
Kasa sha tayi don kunyar momyn takeyi amma da momy ta fahimta saita hadata da dije me aiki don taga jininsu yahadu
Banda kaxa data kawo ta tsaya akanta saida tacinye tas
Taringaji kamar tayi amai dan babu dadi
Da aka tsaida ranar tariya ma ana gobe zasu tare tasa wata kawarta takawo musu farfesun nama kwalli bakwai bakwai kowacce da ruwan rubutu aka dafashi da magunguna aciki shi wannan abadan yana jikinka inkaci sai namiji yarasa kansa zaijishi ackn kogi,fadama,rijiyaπ kunemi mai wannan hadin ta hannun Nabilancy
Kayan furnitures sunyi matukar yin kyau yan dubai dubu dari biyar biyar haka yakashe w kowaccensu
Kai tsaye gidan da xa.a kai amaren aka wuce da kayan
Gadajensu abin kallone dan me hade da TV plazima ne ajiki
Tab!π€ gado me remote agidan zainabu yar kauye yakenan
Kicin din amare cike taf da tsadaddun kaya wannan daga hjy laila ne momy
Aranar da za.a kai amare kuwa kaya iri daya momy takai musu
wani tsadadden less ne wanda yafi karbar zainabu dan yadace da kalar fatarta sbd milk ne da kwalliyar pink ita zee choculet kala ce khalisat kuwa fara ce kar
Itanma khalisat bab ayaba saidai ina! Da gami baxata kamo ziza zee zee bah
Acan bangaren ango
Kuwa mudine yatisashi agaba wai adole saiyasha wani magani daya kawo masa nasha da shayi
Maganin maxa kuma !!ππΌ waiyo zainabu kece abin tausayiπ
Kutara a next page fans kuji wace zata fara shan wannan dadin na gadanga ????
*Auntyn Sayyada da Shahida*
*ALI GADANGA…*
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
*Short Story*
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
page
2⃣5⃣
Tankwasheshen gidan Gadanga yafi kowane gida alayin kyau da fasali shankwamemen get ne agidan wanda aka kawo me gadi daga kauyensu mudi yafara aikinsa tun kafin akawo amaren
Ba wasu gayya momy tayi akai amaryar ba motoci biyune jal daga ta amarya khalisat saita amarya zainabu
Kawayen momy su biyune sukazo mata kara sai "yan uwanta guda uku don danginta kaf suna Zamfara da sakwkwato a ranar daurin Aure wasu sunzo sun kwana daya suka wuce sud'in masu kudine na gasken gaske.
Hjy Aisha da Hjy ma,inna sune yayyen momy sune ackn motar da khalisat take sai khairat aciki babbar kawa
Amotar Da zainabu take ciki kuwa mummyn khairat ce aciki sai kawayen mummyn Sai dije me aiki databiyo ayari amatsayin kawa itama
Kowacce aka mikata part dinta wanda yaxamo babu wani bambanci atsakani koda na kujeru da kayan kallone haka labulaye iri dayane
Yanda sukayiwa khalisat Nasiha haka akayiwa zainabu ma dama tun agida momy da dady sun hadesu anyi musu nasihohi akan su hade kansu su kyautatawa mijinsu
Yanda aka watse aka bar zainabu ita d'aya tsuru sai abin yabata tsoro bataji motsin komiba saina karar AC data jiyo acan falo Shuuuuu
Banda Allah yasa tafara sabo da jin karar na,urar data kudunduna don tsoro to tanajin karar agidan momy
Gadanga sai karfe taran dare yasho bangaren nata mudine yakawoshi yanata masa tsiya ahanya
Dayake saida suka tsaya a yahuxa suya yasai kaji guda biyar kulli daya aka saka uku dayan kullin kuma aka saka biyu shine na khalisat
Kai tsaye part dinta yafara shiga
Bata falon saiya nufi bedroom yaganota kwance tsakiyar gado tafara bacci
Xumbur ta mike jin shigowarsa
Atsaye kerere yamiko mata kunshin ledarta
"Ga wannan kici Amma ki tabbatar kinyi sallah kafin ki kwanta dan in ana tare dani dole aringa ibada ba fashi
Ya dire mata yajuya abinsa yace "saida safe.
Tabishi da kallon takaici don tayi tsammanin adakinta xaifara kwana lallai wannan ai dixgine salon yarinya ta rainata xai nuna mara rashin matsayinta knn
Takaici yasa batabi takan namanba ma balle sallar ishsha,in dake kanta nan ta bingire tahau baccinta dan ita kam akwai saurin bacci
Ita kuwa zainabu idonta ko gexau ba alamun bacci ina zata iya bacci bataga gadanga yashigo ba
Saida tashi sallamarsa yashiga kana taja ajiyar zcy wanda saida yajita
Yazauna kusa da ita da murmushinsa yajata jikinsa yace "my zee kingaji da jiran angwanki ko yi hkr naji kina ajiyar zcy bakiyi fushiba ko?
Tagirgixa kai tana murmushi
Ya zame mata mayafin yakura mata idanu
"Kai my zee kinganki kuwa haka momy tagyaramin ke
Yahau shafa fatar jikinta
Yana murxa yatsunta dayasha qunshi ja
Tayi lakwas ajikinsa hhhmm su zee anji tab'i anyi likimoπ
Saida taji zai wuce gona da iri kana ta rike hannunsa dake ckn rigarta wanda yake gogar breziyyarya
Yace mata "kinyi sallah ?
Tace "a,a kai nake jira kazo sai inyi don bansan inda zanshiga insamo bandakibane
Yace "kaji matar gida daba saiki tabi bulayiba
Yajanyo hannunta yasauko da ita dg kan gadon yanufi toilet da ita yanunnuna mata komi yabarota tana alwala
Saida ta dauro alwalar tafito kana shima yashiga yadauro tashi
Kafin yazo tafara sallarta yajirata ta idar
kana suka bada farali na sallar nafila wacce ta wajaba akansu
Koda suka idar yadafa kanta yaringa kwararo musu addu,o,i
Gadanga ashe haka kake da saniπ€
Saida yaciyarta naman kazar nan ta koshi ya diddika mata yoghurt dakyar ta iya cin rabin kazarma
Da kansa yasungumeta yakaita gado
Yace "kirage kayan jikinki ko kyaji dadin bacci.
Hhhhh kokaji dadin ci daiππ·
Itakam yau gabanta keta faduwa don tasan anxo gurin fatanta dai Allah yasa Aliyunta yai mata da sauki a yau ……
*Auntyn Sayyada da shahida ce*ππΌ
*ALI GADANGA...*
πΉπΉπΉπΉπΉπΉπΉ
*Short Story*
*Nabilancy Luv*π
(Auntyn S&S)
Page
2⃣6⃣
Ali gadanga jarmai sha yaki Ango gun zainabu da khalisat!
Yau yasha Amarci wanda yamantarshi abubuwa da dama ciki harda mancewa da wata matar dayake da ita wai khalisat
Tabbas Aure akwai dadi kusan kwana yayi yana gurxar Amaryarsa yana jiyar da kansa dadi yayinda ita takeshan wuya amatsayinta na cikakkiyar mace
Tasha kuka da ihu haka yasha cixo da yakushi duk don azabar datakeji amma gadanga bai bartaba sai gefin asubahi
Ajigace baccin yadauketa tanata ajiyar xiciya tabπ€ ai dole Zee taga banu sau hudu fa yayi yana hutawa
Ahhhh!banga laifin angoba don lafiyayyene
Kuma jarumi
Koda aka kira assalatu shiya fara tashi yashige toilet yayi wankan tsarki tareda dauro alwala yazo yayi nafilfilinsa
Yatashi zainabu don tayi wanka tayo alwala
Amma takasa tashi daya fahimta saiya dauketa calak yakaita har ckn kwami yace tayo wanka tayi alwala yana jiranta afalo
Dayake yahada mata ruwan dumin saita fara, ganin yafuta domin baxata iya agabansaba don kunya
Cikin mintina takammala ta fito ta tararsa akan sallaya yana tasbihi
Tajira doguwar riga tasaka hijabi tazo tabi sahu
Da suka idar ta gaidashi akunyace
Ya amsa yana me shi mata albarka " zainabu Allah yayi mk albarka Allah yabaki aljanna yakuma baki yara masu kyakykyawar tarbiyya irin taki da ace haka kowacce mace budurwa take rike budurcinta bata yadashi a kwararo tabbas da mata sunburge agun maxajensu kuma da sun xama abin koyi naji dadi sosai dana sami abar sona acikakkiyar mace fatana dai Allah yabamu yaya masu albarka
Ahankali tace "Amin, itakanta tayi farin ckn hakan taringa murmushi kasa kasa
Da kansa yahada musu abin kari
Sai wajen karfe sha daya na safe kana yashiga bangaren khalisat ba dan ransa yasoba don dai yashiga yafutarda hakkine kawai don ko babu komi inyashiga yaga yata kwana zai fita agun ubangiji
Daya shiga yaita mata sallama yaji shiru yakutsa kansa dakinta yaganta abararraje akan gado sai shararr bacci takeyi
Yabubbuga gadon tayi firgigit ta tashi
Haushine fal aranta nayanda yatafi jiya da dare yabarta babu wani tarayraya ko wani making love amatsayinta na yar,uwarsa
Ta kauda kanta gefe ko gaisuwa bai samuba
Yace "ke baxuwa nayi kiyimin shan qamshiba naxone inga ko kina bukatar wani abun da bakidashi akicin insiya miki sbd infita hakki.
Ta yatsina fuska tace "ni ai babu abinda nakeso ayanzu bayaga mijina kuma tunda yaimin nisa shikenan . Karasa maganar da xumbura bakinta
Yace "tabbas nayi mk nisa inma zaki cireni arai gara ki cire.
Tace "haka kace ?
Ranta abace
Yace da gadara "eh haka nace din ko har kin manta irin karan tsanar da kk doramin ada can
Tayi kasa da kanta
Yaci gaba "ai banxaci akwai ranar da har zaki budi baki kinuna muradinki muraran akainaba
Aidama duk mutimin da akace yasaba harka to tabbas inya dade baiyiba to akwai matsala dole maita ta fito muraran toki sani gara ma tun wuri yawunki yakoma don kwalelenki ni din mallakin xainabu ne
Inkinga zakiyi xaman gadi tokiyi baxan matsa mk ba zankuma fita hakkinki ta gun abinci da tufafi amma kisani bakiyimin ba sbd kin gama xubda mutumci da darajar da Allah yayi mk awaje gun maxan banxa dan haka ki kama bakinki tam ! Yaja tsaki yafice
Tabishi da kallo xa dacin rai
Harda hawayenta to me Aliyu kenufi wato knn saidai yakalleta baxai lasa mata xumaba knn tab aiko walh bai isaba dan ko da halin danbe saiya bata hakkinsa ko ayi uwar watsi bari kwananta yaxo
Takira kairat awaya take sanar mata
Khairat tace " to me xance mk khalisat ai kuma banda tacewa akanki tunda baxaki nemi taimakon malamaiba nikam saidai inbaki hkr ko insa ido...kiyi hkr kawata shawararki nakeso ko yaya take natuba
Khairat tace "hhhmmm to niyanzu me xance? Yaushene xai dawo dakinki ?
Khalisat tace " wama yasani bai min bayaniba sbd banda matsayi
Khairat tahau fada "walh kada kibari namiji yarainaki kawata tun wuri ki kwato "yancinki kafin kixama bora tunda baxakiyi asiriba
Khalisat tace ckn kwantar da murya "to yaxanyi _plz give me gud advise_
khairat tace "to nikam dai solution daya yakamata kifara kafin musan mezamuyi dg baya kiringa kissa kala kala tarinjayarsa sannan kizama mekwantar da murya agunsa da biyayya kiringa shige masa da nuna masa dirinki me kyau tahanyar bayyanawa inya shigo kuma kice lallai lallai kinaso yadawo dakinki agobe kokuma ki gayawa su dady sbd inkika barshi zai iya sati kuma tunda tare aka kawoku kinga matsayinku daya ba uwargida acknku duk amarene kada kibari ace itace gaba dakema ato. π
Khalisat tace to kawata duk yadda ake ck zangaya mk nagode
Nan sukai sallama taxabga uban tagumi tana tunanin Anya wannan hanyar zata b'ille mata kuwa……??
Friday, July 3, 2020
Karanta cigaban littafin"ALI GADANGA" anan ππ
Tags
About sardauna novels
sardauna Novels Is 24 hours online books and Updates blog that share latest Nigerian hausa writers, and also English novels, gyaran jiki ga diya mace, gyaran nono, maganin sanyi Infection, man gashi and lots more
Subscribe to:
Post Comments (Atom)



No comments:
Post a Comment