Breaking

Adbox

Thursday, July 2, 2020

Karanta cigaban littafin "ALI GADANGA" anan πŸ‘‡ πŸ‘‡

*ALI GADANGA..*
🏹🏹🏹🏹🏹🏹




*Short Story*





*Nabilancy Luv*πŸ’˜
 {_Auntyn S&S_}




*Dis page Dedicated to my Sisters*

*Batul mamman*πŸ’– (Gumin halak)

            &
 *Ummi Aisha*
(Dan Asali)





page πŸ”Ÿ

Yau dai khalisat taga ikon Allah tarasa yanda zatayi ta kwaci kanta domin karfin ta baikai rabin na Aliyu ba

Gashi yasaka karfinsa ya toshe bakinta balle ta ceci takanta da cixo

Gadanga yafice Ahayyacinsa k'ok'arinsa kawai yaga ya cimma burinsa na yaga mata mutumcinta


Da ALLAH Yabashi sa,a yaxira guga arijiya aituni yafara d'ebo ruwa, 

Haik'an yaringa aiki ba ji ba gani yanata futar da zufa


Ita kuwa mutuniyar taku saitayi likimo ta wani narke ta daina motsin da take na son kwatar kan nata

Ai abin ne taji dodar ba irin wanda tasaba jiba

Aranta tace "wow! _I solute you_! naka ba irin nasu bane


Kokunsan wani dadine yaringa ratsa mata kwanya domin zullon da Gadanga keyi akanta yana _shakking_ *Safraz* bai iyashiba


Taji daban takumaji dadi na daban wanda bata taba jin anjiyar da itaba irin na yau

Tabbas ta jinjina takuma yabawa gadanga 

Jikinta ne ya mace likis alokacin data kawo 

Dayake tafishi sanin kan abin shi bai kawo ba sai ita

Gadanga ya dawo hayyacinsa najin yanda taketa nishin dadi

Wato ma faranta mata yake

Tabbas ba haka yaso ba yazaci xai sameta acikakkiyar budurwa sai gashi yajita wayam

Ko zafi bataji knn sai dadi

Baida burin ya faranta mata ko kadan ai take yai zimbur ya sauka akanta 

Yana salati axuciyarsa yana dana sanin yanda ma yabiyewa sharrin zuciyarsa yasab'i Allah

Ya xira jallabiyarsa ya fice waje da sauri yana sharce gumi

Ita kuwa kasa tashi tayi tanata wani lumshe ido irin na tsoffin "yan iska

 Taji matukar ba ddi' daya sauka dan ta ita yakwana yanayi

Tabbas duk wacce taji dad'in Ali zataso tak'ara ji

Ta mike dakyar taxira dogon wandanta da "yar body hog dinta


yane kanta da d'an figil d'in gyalenta ta suri "yar jakarta tafice ad'akin


Bata tsaya ba data fito da sauri-sauri tashige cikin gidan dan kar wani yaganta amasu aiki 


Gadanga kasa bacci yayi daya dawo daki yakwanta

Dama futar dayai bandakinsu yawuce yayo wanka

"Allah karabu da sharrin shaidan.

Yaita fada aransa

Baitaba yin zinaba sai yau tabbas shaidan ya rinjayeshi bakuma zai karaba da yardar Allah


Abinda yafi daure masa kai shine ya akai baisami khalisat cikakkiyar maceba, ashe dama futar da take knn budurcinta take talla?


Take tsoro yaxiyarceshi na tuno cutar an me karya garkuwar dan adam wato kanjamau

To inkuma tana da kanjamau kumafa 

Gashi yakwanta da ita shikenanfa shima zai iya dauka

Gabansa yahau dukan uku uku "Ya Allah kaimin tsari.

Yatashi cikin dare yayi sallolin nafilfili yana rokon gafara da tsari gun ubangiji

Babu cutar dayafi jin tsoronta irin kanjamau

Yanxu ace yakwasheta shikenanfa bashi ba Auren zainabu

Wata xuciyar tace masa "habadai saidai inkai xaka gujeta amma Abun ka bazata taba gudun kaba kome gareka.

Aiko dai bafata yakewa kansaba shikam baxai iya cutar da zainabu ba inma hakan takasance saidaima yaiwa kauyensu nisa 

To wazai Aureni?


Yatambayi kansa

"Saika Auri khalisat !


Wata xuciyar tabashi amsa

Afili yafirta "Allah ya sauwake niko me zanyi da ita tagama zibda mutuncinta awaje.


******

Khalisat ta kasa rintsawa tanata tunanin gwarxon maza Aliyu

Tabbas samun gwani wajen iya sex sai an tona

Yau dai taji abinda bata taba jiba

Inama yakara sha.awarta yasake mata hakan aiko dai baxata hanaba bakuma xatayi ihuba

Zakuma ta nuna masa itama tata bajintar

Kuji shahararriya "yar is.....πŸ˜πŸ€”πŸ˜‘



Ta k'ank'ame filo tana murmushi yanayin daxu da suka kasance yaringa dawo mata ranta fari qal ba ita ta iya bacciba sai biyun dare dan ma bacci barawone

Alokacin da baccin yadauketa shikuma gadanga alokacin yana kan sallaya gaban ubangijinsa ya daga hannu yanata kwararo addu,o,i na tuba ga Allah


Da gari yawaye ma kasa fitowa yayi don ji yake kamar angano abinda yayi da khalisat jiya 

Koda mudi yaleko yatambayeshi ko qalau?

Ce masa yayi kansa ke ciwo har daki yakawo masa breakfast


Har rana bai fitoba haji ta leko ta masa sannu don dije takawo masa abincinsa dakin taji mudi na masa sannu shine taje tagaya hajiyar

Da daddare bayan sallar ishsha,i Mudi ya leko dakinsa yace masa "mutumina kaje inji me gida,

Saida gaban gadanga yafadi najin Alh nakiransa tsoronsa kada dai ko khalisat ta gaya masa ne.

Take nadaa tak'ara shigarsa yanxu to me zaicewa Alhajin to ai ma Allah yasoshi babu wanda yaga shigarta da futarta kawai zai karyata ne shine mafita agareshi


Don kuwa yasan inhar Alh yakamashi da laifin hakan korarshi xaiyi gashi yafara son xaman birni gashi ma Alh yasaka masa rai zaibashi aiki me kyau da albashi me tsoka wanda tahakan ne zaibashi damar mallakar zainabunsa....




*Auntyn Sayyada da Shahida*πŸ’˜
*ALI GADANGA..*
🏹🏹🏹🏹🏹🏹







*Short Story*





*Nabilancy Luv*πŸ’˜
{Auntyn S&S}





*Dis Page Dedicated to my Sisters*

*Batul mamman*πŸ’– (Gumin halak)
              &
*Ummi Aisha*(Dan Asali)




_masoyan *Ali gadanga* yace yana godiya yana jin sakwanninku nayanda kuke tayashi takaicin yanda yafada tarkon shaid'an yanaso kuyi masa fatan alkairi yana yinku kamar yadda kuke yinsa_





 
Page 1⃣1⃣



Jikinsa asanyaye yayi sallama ckn falon yashiga anitse ya zauna nesa kadan da dadyn khalisat wanda yake kallon Aliyun cike da kauna ya amsa masa sallamar fuskarsa dauke da fara.a 


Haji laila na zaune akan kujera kusada Alhjn itama

Ya dukar dakai ya gaidasu ckn ladabi

Haj.tace "Aliyu yajikin?

Yace "da sauki 

Alh yacafe da cewa "in kan naka bai  daina ciwon ba kafada mutafi asibiti Aliyu kada ka cuci kanka inaso kadaukeni tamkar mahaifinka.


Ya girgixa kansa yana murmushi " walh da sauki ma ngd.


Ganin baiga khalisat afonba baikuma ga alamar bacin rai afuskar iyayenta ba yasa hankalinsa yakwanta zarginsa ya gushe


Alh yagyara xama yafara korowa gadanga dalilin kiran nasa 

"Aliyu Aikin office din danake so yaxama mallakinka ya kammala sai fara xuwa aiki da xakayi ranar monday abu daya ne kawai nake tunani akai ko zaka iya?


"Office dinka ya ta allaka ne akan b'angaren shige  da ficen duk wani kaya na amfani na da kuma karbar duk kwangilar da zata shigo

Kaga knn mamallakin office din yana kyau ace yana da sani akan harshen turanci ko kuma iya lissafi to bansaniba ko ka iya daya daga ciki? Don inhar lissafi bai wadace kaba zan iya saka maka sakatare acikin oficce din da zai ringa lurar maka lissafe lissafen kai kuma karinga rubutawa kana ajiyewa da baiwa mutane reciept to wanne ka iya ciki?


Gaban Aliyu yafadi bai iya math ba amma dayake yayi primary yana iya karatun turanci harma yarubuta amma kowacce kalma yake ganewa ba shiko lissafi da sauki daga plus sai minos ya iya baiyi nisa ba gaskiya


Ckn nutsuwa yace da Alh "bangaren rubutu banda matsala amma lissafi banyi nisaba baxan iya lissafi akan makudan kudade ba.


Murmushi Alh yayi yace "to ai ba matsala akwai wanda zansaka maka a office kuringa yi tare har wataran ka iya da kanka amma shima turancin inaso ka ingantashi sbd zaka ringa cudanya da yan kasuwa wadanda basajin hausa dan haka asatin daka fara zan sai aka foam a makarantar koyar da harshen turanci ta *M.M. HARUNA*

dan haka saika dage kaxamo zakaran gwajin dafi aga kabar zaman gia knn duk weekEnd inba aiki k makaranta ko,


Gadanga ya daga kai cikin matuqar farin ciki yace "nagode Alh Allah yasaka da Alkairi


hajiya  tace "kai Amma naji ddi sosai zanbaka gudunmawata ta kudin da zaka sayi kayan sawa masu kyau tunda kazama babban mutum dole karinga shiga ckn kaya masu tsada da kyau dan kar arainaka

Murmushi Alh yayi yace "kwarai ma kuwa inkin bashi zan kara mishi akai dan haka zuwa gobe sai insa mudi yakaika Grand squar ko Shop rite kayi sayayyrka can

Gadanga yaringa musu godiya sannan yakoma dakinsa ransa fari qal

Tabbas yana hango ci gaba arayuwarsa baxai taba mantawa da Alh ba tunda har ya inganta masa rayuwa




*******
Dubu hamsin Alh yabashi haj kuma talatin haka yahadasu guri guda yaita kallonsu yana mamaki wai wannan kudi duk nasa ne,kuma na siyan sutura kawai,!

Lallai ana barna abirni tabbas inbakada kudi baxa kayi harkaba

Yanxu in akauyensu yake wadanan kudaden tsaf zasuyi masa aure 

Yaringa juya dubu tamanin din yana jin qaunarsu arai

Lallai duk lokacin daxai koma kauye saiya kashewa zainabunsa da innarsa kudi a albashinsa na wata biyu dubu dari knn hamsin zai ringa dauka

Alh yamasa gatan da bakowane xai masaba  wanda mudi yace masa sai mutum yanada hanya ne ma koda kwalinka zaka dauki salary sama da talatin ko k'asa shiko me zaice da Alh tabbas shima yakamata anan gaba yasaka masa da abinda yai masa.


Koda sukaje siyayyar ma dayawa mudi me yaringa masa xabin shaddoji masu tsada da kyau kalar fatarsa duk da gadanga ba fari bane wankan tarwada ne 


Yadiddika kuwa yan ubansun suka dauka guda biyar 


Agoguna biyu da takalma biyar da huluna na dubu talatin suka siya na karamin kudade ne


Acikin kudin sun rage kudin dinki


Mudine yakaishi gun telan Alh 

Saida sukajene ma telan yace Alh yayo waya kan cewa yagwadashi yayi masa yayi total zai bashi kudin


Gadanga yaji dadin hakan nan yabaiwa mudi dubu goma kyauta


Mudi yayi godiya sosai dan dama yanada bukatu agefe 


Asatin daya fara zuwa aiki ma mudin ne yakaishi har ckn kamfanin


Baitafiba saida ya sadashi da office dinsa yatayashi murna

Yakuma ce masa "ai mutumina kagama morewa inama nine kai fatana kawai kada kayardani inka shigo gari ka kuma ringa addu,a domin wani zaiji haushin ya dade da Alhaji shi ba.a daukakeshiba sai wani daga sama kasan dai mutane

Gadanga yayi murmushi yace "kwarai hakane kam abokina mutum mugun icene zankuma yi addu.a zankiyaye.


Mudi yatafi da zummar zai dawo da yamma yadaukeshi


Yaringa juyi kan kujerar sa yana lumshe idonsa 

Murmushine akan fuskarsa inna yake tunawa dakuma Abun sa

Inama suna gurin suga yanda Yaxama wani yaxama me matsayi a office 

Tabbas dole yajajirce don ganin yacika burin ransa


Bakaramin kyau yayi acikin office din ba ga shaddar jikinsa ta haskashi hular tayi masa kyau sai sheki yake kyansa yakara fitowa kai bakace gadangan  kauyen marina bane yakoma Aliyu haidar dan birni


Ma.aikatan kamffanin sun shisshigo sungaggaisa kowanne yaji sunansu yayinda shima yasanar masu da nasa sunan

Tukur shine sakatarensa wanda zai ringa kular masa da duk wani lissafi daza.ayi


Tukur matashine me hankali yana baiwa Aliyu girma sosai dan Alin ya girme masa


Sosai gadanga yafara aiki bai kumasha wahalar aikin ba


Dan tukur yana taimka masa sosai

Kafin yafito office anshare angyara masa


Haka zai fito yana tashin kamshi yasha sabbin kaya yashiga mota mudi yaishi tamkar wani gwaska

Tabbas daukaka ta Allah ce


Asatin kuma yafara xuwa m.m haruna inda yafara daga ajin farko

Nanma abin yakanxo masa da sauki tunda yataba zaman aji kuma yanada saurin fahimta ga kwakwalwa


Alokacin kuma ilu dreban gidan yadawo shi yadawo yana kaishi dan dama mudi shikoki yake ban ruwa da kuma sauran yam aiyukan gidan





 
matsalar daya fara fuskanta agun ilu ne dan shi mutum ne me nuna bakin cikinsa afili

Ga hassada da mugun hali

Kuma alatti yake xuwa daukarsa aiki da sch

Ran gadanga yafara baci da hakan amma bai masa magana sai in yakaishi makura tukunna


Ranar wata likitin yagama shirinsa ckn purple shadda da hula purple tayi masa shegen kyau ga fatarsa na sheki cocoa butter ya karbeshi

Yagama breakfast yafito zaitafi aiki 

Itama khalisat ta fito ckn shiri zataje unguwa takira ilu tace masa maxa yawanke mota zataje asibiti

Ilu yace "Ranki ya dade zankai Aliyu office saidai ko zaki shigo inna ajiyeshi sai inwuce dashi kada yai latti... ta daka masa tsawa

"Kai!ilu kasan me kake fada kuwa. Harni yar masu gida zaka hada ni ckn mota da dan kauye kuma ma dan isa ace sai anfara kaishi to babu wanda ya isa maxa shige ka kaini hospitan yatafi akafa tunda bai saba shiga mota ba dama sai anan.

Karaf akunnen Gadanga yafito yana gyara hula ta bayanta yatsaya  yanajinta yakuma d'auri d'amarar ya mayar mata da martani ayau.....






*Auntyn Sayyada da Shahida ce* πŸ’˜πŸ‘ŒπŸΌ
*ALI GADANGA..*
🏹🏹🏹🏹🏹🏹





*Short Story*






*Nabilancy Luv*πŸ’˜
{Auntyn S&S}







*Dis page Dedicated to my Sisters*

 *Batul mamman*πŸ’– (Gumin halak)
                &
 *Ummi Aisha*(Dan Asali)







Page 1⃣2⃣

"Ke karamar mara kunya juyo kiga wanda yafi rashin kunya "yar masu gida.

Da sauri ta juyo gabanta ya fadi ganin Ali atsaye yasha kyau ga wani annuri atare dashi sai buga kamshi yake

Ya murmusa yana gyara agogon hannunsa yace da ita "kinsan Allah koki kama gabanki kibari akaini gun aiki kokuma yanxun inkoya mk hankali akaro na biyu.


Cikin mamaki tace dashi "baka isa ba walh babu inda xnje inka fasa baka cika dan halakba, kai harka isa kayimin gadara nida gidan ubana walh inbakai wasaba sainasa anmaidaka kazamin kauyenku....kau!kau!! Ya wanketa da mari

Saida ilu ya tsorata ganin karfin hali da tsaurin ido irin na gadanga lallai yatsokano tsuliyar dodo dan ko mahaifinta bai taba gani yai mata fada ba balle yakai hannunsa jikinta

Me gadi kansa dayake hange yaji mamaki


Ita kuwa fuska ta dake tana mamakin gadanga

Ko ajikinsa ma saima maganganu yaci gaba da yaba mata " idan kina yin rashin mutumci toki san wanda zaki ringa yiwa dan wannan gadangan na gabanki ba irin solobiyoyin maxajen da kk juyawa bane ki iya bakinki dan zan mk komi kuma inzauna lfy.

Ya dakawa ilu tsawa "maxa shige ka kaini office ta tuka kanta ko tafasa futar.


Ilu daya shiga taitayinsa yaji wani shakkar Gadangar tashigeshi  tuni ya wuce da sauri jiki na tsima


Yatada mota Aliyu yashiga, megadi yawangale get suka fuce




Khalisat tafashe da kuka tahau dire diren kafa ta koma ckn gida da shagwaba ta fda jikin momynta tana  kuka 


Hjy laila tace  "meya faru diyar dady? Keda waye haka ?


Khalisat tace "wancan dan kauyen ne ya mareni agaban mutane walh yau saiya bar gidan nan.

Momy ta dafe kirji tace '"mari kuma? Me kk yi masa dahar zaiyi wannan gangancin,

Khalisat tace " kawai dan nace ilu yakaini hospital din shine yace baza,a kainiba shi za.akai dan nace bai isaba shine ya mareni har sau biyu

Momy tace "to ai laifinkine khalisat kawai dai kice rashin kunya kkyi masa 

Futarsa fa tafi taki muhimmanci tunda shi aiki zashi kuma aikinma na mahaifinki ne ke kuwa ke kkso wahalar da kanki futa tunda inhar kinxauna agida likitanmu zataxo har gida ta dubaki kuma kin iya tuki ko ba ,a kaikiba zaki iya kai kanki ga motoci nan sai wacce kkso zaki hau 


"Wato momy kinbi bayansa knn?

Momy ta kama baki tace "a,a bawani bayansa danabi gaskiya ce na fada khalisat kinsan halina bani qaunar inga ana wulakanta mutum dan anganshi makaskanci to balle shi Aliyu ba kamar sauran yakeba ba dan Aikin gidan nan bane tamkar dan,uwa yake gun mahaifinki kuma kokin gayawa dadynki bazai masa hukunciba tunda yadaukakeshi gara ma ki hakura saiki kiyaye agaba.

Khalisat ckn shagwaba tace '" walh baxan hkr ba saina nuna masa kurensa kuma sai dady yadaukar min mataki akai.

Ana haka saiga dadyn ya ya sauko daga sama da jallabiya ajikinsa kukanta ne yatasheshi abarci


Nan ta bar jikin momyn ta tareshi da kuka tana fada masa


Ya xauna akan two siter ya janyota jikinsa yana rarrashi duk da ransa ya sosu najin Aliyu ya mareta to amma yasan da laifin khalisat din bai kuma isa ya nuna ba yanxu ta tubure masa shikuma baisan damuwarta gara ya lallabata kawai yafi

Yahau shafa kanta dayasha attach

"Kiyi shiru haka kinji zan masa worning baxai karaba...


Takashe da shagwabarta "nidai dady kawai ka koreshi agidan yakoma can kauyensa yafi banason ganinsa.

Hajy laila tahau girgixa kai tana takaicin halin "yarta duk da tana ganin da laifin Alhajin ack na yanda yake shagwabata

Dady yace "kibani lokaci baxan koreshi akan ya marekiba sai inyasake mk laifin dayafi  hakan xan dau kwakkwaran mataki akansa kinga ban dade da bude kamfani naba gashi kuma yahabaka komi yana tafiya dai dai sbd shi kinga zantanadi wanda zansaka amatsayinsa daya sake kwatanta mk hakan zan cireshi inmaye wani agurbinsa 

Nan taji sanyi aranta ta hkr ammafa saitayi yanda tayi taga Aliyun yabar gidan zataita tsokanarsa da fada inya taya kuma yajawa kansa

haj laila tace "ki koma dakinki kawai inyiwa doctor waya tazo har gida taganki.

Khalisat ta xobara baki tace "ni na hakura kawai basai taxoba.

Hjyn tace "ato kuma ke kkjiyo ba.a fushi da lafiya dama ke kikace kinajin ciwon ciki da mara kuma tunda kince kin hkr ai sauki ya samu knn

Khalisat ta mike kawai tabar falon takoma daki ranta abace takira Safraz awaya bugu nabiyu yadaua yace "dear ya hospital din me sukace ?

Tace asanyaye "banjeba nafasa xuwa.

"Sbd me dear kada kiki xuwafa gara kije a ko akira doctor taxo gida taduba ki ta tabbatar mk da abinda yk damunki

"nifa matsala ta babba ce dear banaso agano agida shiyasa banaso liktan taxo gida don ina zargin ko cikine dani last mounth banyi period ba yau 2week shiru atsorace nk fa

Yayi tsaki yace "kidaina wannan maganar dear zargin kine dai hakan amma daga ciwon ciki da mara sai ace cikine dan cikin baida wahalar shiga sau d'ayanefa kawai nayi ba condam 

Cikin d'aga murya tace dashi "wai bakaji nace maka banga period dinaba sati biyu..."to saime dan baki ganinba, ke nifa inma cikin ne inason kayana don baban saida suka shekara goma da aure shida mom kana suka haifi yayana haka yayana ma saida yafi hakan kana  ya haihu dayai auran kinga ni bansan matsayina bama innayi  zanfi shekarunsu ne ko bama zan haihun ba innayi auren...

"Kai dakata! Ta katseshi da fada

"Kana nufin kace min inhaihu agida kafin muyi aure?

"Saime dan munyi hakan babu wanda zai hanamu aure,dad yanada kudi haka kema naki iyayan sunada arxiki linga d'an ko "yar baxata wulakanta ba.

Tace "kai bari kajifa,niko aure nayi banida burin naga na haihu da wuri to balle ina waje so kake inji kunyar iyayena.

Yace "to bbyna bafa hakanma bane zargin kine dai kawai kima kwantar da hankalinki

Nan yahau lallabata shima 

HOO!khalisat knn !!





Muje
 Xuwa







*Auntyn Sayyada da Shahida ce* πŸ˜…πŸ‘ŒπŸΌ
*ALI GADANGA..*
🏹🏹🏹🏹🏹🏹






*Short Story*




*Nabilancy Luv*πŸ’˜
{Auntyn S&S}






*Dis Page Dedicated to My Sisters*

*Batul Mamman*πŸ’– (Gumin halak)
            &
*Ummi Aisha*(Dan Asali)






Page 1⃣3⃣

*Aranar Gadanga wuni yayi zur a office zuciyarsa na masa quna na abinda khalisat take masa

Baxai bari taci gaba da rainashiba, da d'aga masa murya bayason rainin hankali kwata kwata


Yasan inhar Alh yaji cewar ya mari gudaliyar yarsa to aikam baxaiji dadi ba tunda yasan yadda ake ji da ita 

Saikuma yaji yana nadamar marin dayai mata domin ji yayi baikyautawa Alhajinba gashi yana karya alqawarin dayaiwa innarsa na yawan zafin xuciya da daukar mataki da gaggawa

Wata xuciyar tace dashi '"to ai khalisat dince saida gashin quma inba hakaba saita kashe mutum kwanansa bai kareba


Koda yataso daga aiki karfe biyar ilu yaxo daukarsa yaxaci xaice dashi ko Alhajin na nemansa ne saikuma yaji  bai masa mgnrba

Haka daya koma gidanma yana zaune a benci shiru shikadai yanata tunanin abunsa tabbas yakama yaje yagansu karshen wata yagaji da kewarsu

Mudi yaxo yaxauna kusa dashi suka shiga hirar duniya yai tsammanin ma ko Alh ne yaturo mudin kiransa don mudin ya dade baixo sunzaua hirarba saidai su gaisa atsatsysaye saboda gudun kada khalisat taganshi yake tadau mataki kamar yadda ta fada musu abaya ta kafa dokar ta hana zaman hira agun

Mudi "! Mudi!! Akwai tsoro da kaffa kaffa

Shiko gadanga kusar yaki ai harya mance da anyi hakanma tunda yasan bata isa yaji tsoronta ba shi baiga namijin ma daxai bashi tsoroba ballan tana mace


Aiko dai suna xaunen nn gab da magriba sai kwatsam gata ta futo Allah yabaiwa mudi sa,a ya ankare tuni yamike sadaf sadaf kafin ta karaso gun ya fece 

Gadanga bai fahimci mudin guduwa yayib dan baiga nufowar khalisat dinba 


tana zuwa gurin ta watsa masa abinda ke hannunta 

zob'one  me sanyin gaske Ackn d'an kofin glass

Saida yaja  numfashinsa Sama yadire dakar jin   saukar   sanyin ruwan kamar na kankara afuskarsa

Dakayar ya bude idanuwansa ya kalleta yana sharce ruwan zob'on

Kafin ya magantu harta rigashi tana rike da k'ugu cike da tsiwa tace "Kai maloho bakauye ban hana xaman hirar nan ba wato kaine me taurin kai ko to walh duk abinda nayi mk kaika siya don baxan bari aringa gulmar mutanen gidan ina ganiba


Ya taso akufule xaikai mata duka

Taja baya tana nunashi "walh kasake yau jikinka yataba nawa saina maka sharri gun dadyna wanda bazaka taba fidda kankaba  don xance masa naji kuna gulmarsa kuma xan fada masa kayimin fyade inkuma ba hakaba nayarda mudafa qur,ani

Lokaci daya jinin gadanga yatsaya da gudana yatsaya cak! Yabita da kallo lallai mace makirace

tace "ko xaka kwatanta kaga aiki da cikawa.

Yanunata da hannu yace "meye ajikinki da za.a yiwa fyaden abinda aka gama baiwa "yan waje mara mutumci kisani cewa ackn mata ke fanko ce mata kk rako duniya ko sadaka kuma aka bani irinki masu mutumci da sanin darajar mutum ma bazan karb'aba balle ke da bakida mutumci da kima aguna.


Duk da taji qunar furucinta aranta amma saita dake tace "oho dai ko me zakace dani baxan fasa yi maka sharrinba inhar kataba fatar jikina ayau.

Gadanga yakoma kan bencin yaxauna zuciyarsa na tausarsa yana kuma tuno kalaman innarsa 

Baisake kulataba harta gama masa tsiwarta ta tafi

Yakoma dakinsa yasake kaya dama farar jallabiyace ajikin nasa duk zob'on ya b'ata ta


*******
Tunda khalisat tayiwa Gadanga boren xatayi masa sharri gun dadynta tasami lagonsa akusan kullum saita sami abinda zatai masa na ganin ta k'untata masa duk tsokanar da xatayi masa naganin yaji yaji haushinta bata fasaba yi take amma abinda ke bata mamaki bai tab'a d'aga kai yakalle taba ballantana taga fuskarsa ta canza duk habaicin da zatayi masa baya jin haushi

Batasan cewa tarata yake ba shiru kawai yayi mata ya qudiri aniyar saiyayi mata abinda bazata manta dashiba wanda saitayi dana sanin yi masa hakan

Wata yana karewa Alh yabiya ma,aikatansa 

Dubu hamsin yabiya gadanga kamar yadda yatsara zai ringa bashi duk wata

Aifa gadanga na ganin uban kud'aden nn yafara shirin tafiya kauye harda tsaida ranar tafiya

Saidai kash dayajewa Alh da zancen tafiya nan Alh yakansile masa don yace ma.aikaci irinsa baya barin guri yabari da gaggawa har sai inyakama gurin ahannu yabari yakara sabo agun 

Baiji dadin hakanba dan yasa rai sosai da ganin zainabu da innarsa akwanakin nan

To haka ya hkr ba yanda ya iya 

Wani watan daya zagayo baisa rai da tfy ba kada Alh yahaashi ma yaji ba dadi ammafa xuciyarsa tagama cika da kewar masoyiyarsa da innarsa yasan suma suna can suna xuba idanunsu 


Saida yai wata uku da fara aikin kana Alhajin da kansa yatsaida masa ranar tafiya yakuma bashi dubu hamsin na daban yace yayiwa inna siyayya banda salaryn daya bashi

Dubu dari biyu gadanga yahada cas ahannunsa yaringa jujjuyasu yana farin ciki

Ashe  zai mallaki tarin kudade masu yawa lallai kaji shawarar manya ma aduniya yayi arayuwa daya biyewa zuciyarsa bai dauki maganar inna yazoba da baisamesuba

Lallai ashe inya kwantar da hankalinsa abirni zaiyi arxiki knn

Ai saiya hau  tunanin wai gashi nan yana tuka mota mekyau zainabunsa na ciki a tsohon ciki sun dawo daga asibiti sunshiga tanfatsetsen gidansu

Firgigit yadawo hayyacinsa jin anshigo antabashi

Mudine yashigo dakin nasa yaxauna akusa dashi yana tsokanarsa "lallai mutumina wannan kudi haka nawaye kake rike dasu.?

Gadanga ya murmusa tare da turasu ckn jaka yace "wannan duk salary nane da kuma wanda Alh yabani nayiwa inna siyayya.

Mudi yazare idanu "badai tafiyar tazo a?

"Kwarai kuwa nan da kwana uku zantafi ma.

Mudi yakama baki "ah, lallai yakamata gobe lahadi muje kayo musu tsarabar tasu ko. ?

Gadanga yace "insha Allah kuwa dan har waya nakeso nasiya nakuma saiwa Zainabu na.


Mudi yayi dariya yace "ho! Ali gadanga na zainabu kanaji da zainabun nan fiye da kowa aduniya ai dole yaxamo nixan kaika kauyen nan dan inga zainabun Aliyu.

Dariya gadanga yayi yace "ai zainabu tayi ga kyau ga nutsuwa ga biyayya ga asali ga...

"Ka godewa Allah inhar ta hada duk abubuwan nan inka sameta aika gama komi basai ka kara mata kishiyaba

Gadanaga yace "to aini ko bata mallaki wadannan abubuwan ba banida burin inga naxauna da mata biyu.

Nan suka hau hira me tsayi sallah ce ta futo dasu dg dakin


Aranar lahadi kuwa mudi yakaishi store ya lodo wa inna da zainabu tsaraba tayi ta dubu dari harda tsaleliyar waya kirar TECHNO yasaiwa zainabu da layinta MTN da glo aCiki me two sim ce keypard


Aranar tafiya kuwa sassafe suka dau hanya shida mudi

Haj laila ma tabada sako kaiwa inna bakin kifi bushashshe dasu taliya da makaroni katan katan da wake da klin manya

Akarfe sha daya suka dira akauyen marina


Tun ahanya yake ganin yaransa amma baiwa kowa maganaba don suma basu zasi gadangan bane ackn mota don na waje baya ganin naciki saidai naciki yaga nawajen.

Suna dira akofar gidan inna yara suka baibaye motar sun zaci ko Alhajine yazo

Aiko ganin aliyu yasa suka bazama suna fada a ckn unguwa ga gadanga yadawo  

Da labarin dawowar gadanga yaxowa zainabu murna taringayi kamar tayi tsintsuwa taje taganshi taringaji taso zuwa babarta tahana tace mata "kibari yahuta tukunna mana kokuma kiyi hkrn dare yayi mana ainasan dole zaixo gidan.

Hk ta hakura badan taso ba

Itako inna murna harda tsalle taga gadanganta tahau masa kirarin data saba masa

Mudi yaringa shigo musu da kayan

Suna zaune dukansu kan tabarma mudi nashan kunun tsamiyar da inna ta dama musu inna nabasu labarirrikan kauyen.

Mudi yacewa gadanga "nifa zantafi sai juma.a xan dawo ko?

Gadanga yace "a.a lahadi dai kwana biyar zanyi ai.

Nan sukai sallama yatafi

Har gidan iya kulu yashiga sukasha hira tana tsokanarsa "gadanga kaganka kuwa walh kacanxa kamar ba kaiba ka kara haske da kyau .

Yaringa dariya kawai 

Yabata tsarabar daya kawo mata

Da yamma kofar gidansu yacika dam da yaransa sunyi 20 kaf dinsu sunzo ganin uban gidansu

Aiko kowa yasha tsaraba

Zainabunsa sai bayan magriba yadauki nata tsarabar yanufi gidansu....





*Autyn Sayyada da Shahida*πŸ’˜
*ALI GADANGA...*
🏹🏹🏹🏹🏹🏹






*Short Story*






*Nabilancy Luv*πŸ’˜
{Auntyn S&S}





*Dis page Dedicated to my sisters*

*Ummi Aisha* (Dan Asali)
             &
*Batul mamman*(Gumin halak)





Page 1⃣4⃣


Baifi mintina goma da tsayuwa ba akofar gidan yaron daya aika kiranta ya fito yasanar masa cewar gatanan zuwa

Aiko dai yaron na barin gurin sai gata ta fito a d'okance


Fuskarta dauke da murmushi tanata xuba masa fara.a ahakikatan yaga tsagwaron murna da farin ciki a fuskarta

Lallai zainabunsa na sonsa gashi ta nuna azahiri itanma tayi kewarsa knn


Ta gaidashi tana fadin " mutan burni andawo knn?


Ya gyada mata kai yana kallonta yana xuba murmushi 

Tace "amma dai ba saukar knn ba? (Saikace bataji lokacin dawowar saba oh!zainabu kknn ☺


Yace "tun daxun na dawo saida nasamu nutsiwa sannan na nufo masoyiyata da tarin tsarabarta 


Ya mika mata ledoji manya guda biyu da tambarin Shop rite jiki



Ta karba da nishinta dakyar ta iya rikesu tana fadin " kai !kai !! Aliyuna wadannan kaya duk ni kad'ai ?


Yace "kedai jeki kaisu gida maza ki fito ki karbi abinda xaifi faranta miki rai ma.


Da sauri tayi ckn gida da kaya niki niki tana murna


Koda ta kai kayan ta fito tasha matukar mamaki dan Aliyunta ya shammaceta na ganin babbar kyauta dayayi mata na waya kirar techno da layin mtn aciki

Taringa tsalle tana k'ank'ame da kwalin wayar akirjinta tamkar za.a kwace mata ita

Gadanga yaita mata dariya yace "amma dai kya nutsu in nunnuna mk ita ko,


Ya karba yafito da wayar dg ckn kwalin tana ta walainiyar sabuntaka 


Ya kunna wayar yaita nunnuna mata yadda xatayi control din komi ba wahala atsanake

Dake tanada fahimta kafin yatafi tarike wasu abubuwan ciki harda yanda zata daga waya dakuma kiran waya da danna handsfree  dakuma kunna radio 

Yace "kin fahimta ?

Ta gyada kai "sosai ma kuwa ashe inka koma burni zamu ringa jin juna ko?

Ya daga kansa "sosai kuwa harma kinga inna bugo saiki ringa kaiwa inna muyi mgn ko??


Ta gyada kanta tana dry wai yau itace da waya ahannunta



Kafin yatafi har cikin gidansu yashiga yagaida gwaggonta 

Aiko dai gwaggwon tayita shi masa albarka na ganin abin arxiki da tayi

Dayake shima gadangan yahada waya ahannunsa toching ce ma mekyau kirar geonee 

Ya iyata sosai tamkar educated in yana yin amfani da ita duk da dai M.M. Harunan da yake zuwa tana haska masa kwakwalwa da kaifafa masa basira don yafara jin turanci da iya rubutu aharshen hausa da  english din


 Ckn kwanaki da Ali gadanga yayi da zuwa kauyen nasu wata muguwar shakuwa takara shiga tsakaninsu shida Abun sa 

Koda yaushe suna tare ko abokansa da yaransa baya zama dasu sosai

Duk da sun danje yawon farautar da yin gangin amma saiyaji abin ya fara sire masa duk yajishi afagen daga tamkar wani dan koyo 

Hatta inna dama bason futarsa farauta takeba sakashi takeyi agaba suyita hirar burni yacikata da hirar hajiya laila da Alh.


*********
Ana Gobe zai tafi ne yataho shida yaransa guda biyu zasu je farauta da yamma 

Wani yaro dan tsegumi a ckn tsukun kauyen yatari gadanga da sauri ya tsurkunta masa cewar wai ga Amadi can gun zainabu wanda suke takara tare suna xance da Abun...


Ran gadanga yai matuqar baci jin ckn yaran nasama wani yace dama yataba ganin Amadin yaje zance gun zainabun kuma tafito gunsa


Ran gadanga yagama baci inzuciya taciyoshi har huci yake yi ajere masu matumar dumi don nishi kawai yakeyi yana fudda hucin ta baka tamkar yakunna karan sigari haka farin hayaki ke futowa abakinsa gadanga knn infa ransa yabaci abin tsoro yake komawa

Azuciye suka rankaya kofar gidansu zainabu yayinda suka taradda Amadi atsaye yaharde hannayensa yajingina da
 Bango



Aifa suna xuwa inda yake babu wani bayani suka haushi da duka da sandunan hannunsa 

Gadanga ruwan cikinsa yahau yaita naushin fuskarsa

Kankace kwabo yaraunatashi fuska tayi sintin 

Ihun Amadi ne yajanyo hankalin jama.a xuwa ckn lungunsu zainabu

Ita "yar tahalikar ma batasan  yana kofar gidanba tazaci yariga da yatafi tun mintina goma dasuka wuce daya aiko taxo ita kuma taki futa ashe kaddara ce tatsaidashi

Murna tayi da hakanma tasan ayanxune zata sami salama na takura matan dayake na xuwa kofar gidansu 

Tasha gaya masa bata sonsa gadanga ne mijin da zata aura saiyace mata bata isaba soyayya dolene ayita

To yau dai karshen tika tiki tik! Ankawo mata karshen abin

Tsoronta dayama kada dai kuma yakasheshi

Bata yarda ta leko wajenba tana dai jiyo hargowar mutane

Ita godiya ma tayiwa Allah da gadanga baixo gun yatararta agunba da tabbas da ita zai had'a 

Sosai Amadi ya doku gunsu gadanga har saida aka yayyafa masa ruwa ashe suma yayi daya farfado aka sami wasu zaratan samari suka sakashi abaro suka turashi aka kaishi can dan kauyensu dake da makwabtaka danasu gadanga

Shima dayake yanada yara da "yan tawaga sun tsorata sosai ganin yanda akaiwa ubangidansu tamkar matacce haka suka kwasheshi said'an karamin asibitin garin

Saida yakwana biyu yasami kansa yafara gane mutane abincima abaki ake bashi me ruwa ruwa dan bakinsa akumbure yk andai canxa masa halitta 

Kafatanin yaran sa dasuke futa harkar dabanci da fashi sun kufula sunkuma dauri damarar xuwa daukarwa ubangidansu fansa agun duk wanda yayi ms hakan koda za.ayi yakin daxai kifar da kauyen.


Shiko gadanga hankalinsa kwance yama mance da zancen yayi duka balle yazauna yatari abin don shirin komawa burni yahauyi ma

Inna sam batada labarin dukan da gadanga yaiwa amadi

Ana gobe zai tafi ya dade da zainabu a kofar gidansu suna tadin soyayya

Yana dad'a jaddada mata irin son da yk mata kuma yana kara jan kunnenta akan tarike ms amana 


Zainabu harda kukanta wai bataso yatafi

Yaita kwantar mata da hankali tunda ga waya kamar suna tarene kullum ai zasuyi waya


Da sassafe kuwa saiga mudi dreba yaxo daukarsa

Gadanga  yace baxasu bar kauyen da wuriba sai sunyi axahar

Haka kuwa akayi bayan sunyi sallar axahar suka dauki hanyar komawa birni amma saida yasada mudi ga zainabu suka gaisa

Mudi ya jinjina kyan Abu tabbas yaga kyawu tsagoransa wanda ya hasko da ace abirni take rayuwa da anyi kallo tunda ta ninka khalisat biyar a kyawu☺


Ya cika inna da kudi wanda zai isheta amfani kafin yadawo wata uku 


Tayita shi masa albarka dan taga canji tattare dashi takuma fara jiyo kamshin alkairin dazai samu anan gaba addu.a dai bazata daina yi masaba nasamun ci gabansa.

Zainabu ma yashaka mata kudi wanda taita juyasu ahannu dubu goma ne amma tagansu kamar dubu dari lallai gadanganta yaxama me kudiπŸ˜„ akauye waxai baka dubu biyar ma tab to goman ma sadakin wata ne

Aiko dai tun ahanya suketa waya da zainabu har suka shiga kano shiya ringa kiranta suna shan hira

Saida yashiga ckn gida kana suka rabu awaya

Gadanga kenan Allah sarki da kasan me zai faru akauyenku da baka taho ba😭


Wayyo......



_Muje zuwa_



*fans ina godiya da nuna kulawarku akan gadanga kuyi hakuri najinsa shiru munyi biki ne amma yanzu mungama zaku ringa ganin post kullum*





*Auntyn Sayyada da Shahida ce*πŸ‘ŒπŸΌ
*ALI GADANGA...*
🏹🏹🏹🏹🏹🏹






*Short Story*





_ina kuke dimbin masoyan_ *ALI GADANGA*_ina matukar yinku ina kuma jin dadin yanda kuke nuna doki akan ganin ganin posting dinsa dajin dadin yanda labarin ke tafiya_ 

_masu yawan tambayar Novels dina to ga sunansu saisu nema a grps nasan zasu samu_

*"yar makafi*
*"yar mace*
*Tauraruwa me wutsiya*
*Tagwaye*
*zaman marina*
*Ranar wanka*
*Gajimare*
*idan kunne yaji*
*Ali gadanga*...




_Jinjina gareku masu loving din novel din Ali gadanga musamman_*Snaanerh*Ummu Aleesha grp*
*maman gausiya MUSHA KARATU NA YBK* grp
*Nancy MMN USSEEY GRP*




*Nabilancy Luv*πŸ’˜
(Auntyn S&S)



*Dis Page Dedicated to my Sisters*

*Batul mamman*(Gumin Halak)
         &
*Ummi Aisha*(Dan Asali)





*TASHIN HANKALI  WANDA BA,A SA MASA RANA....*


page 1⃣5⃣

Tabbas gaskiyar '"yan magana da suke cewa RANA DUBU TA BARAWO...rana d'aya jal kuma ta me kaya

Domin kuwa yau khalisat idonta ya raina fata don dawowarta knn daga asibitin kudi wanda bata yarda taje asibitin da suke da file ba dan kada agano abinda take xargi iyayenta suji

Hankalinta ya matuqar tashi najin wai tana da shigar ciki na wata d'aya

Tayita zarya adakinta hannunta aka kirjinta na bugawa

Yanxu da wane idon zata kalli mahaifanta?

Abinda ma yafi daga mata hankali shine na yanda ta kikkira wayar SAFRAZ amma tajita akashe 

Ta zauna bakin gado ta zabga uban tagumi 

Da sauri ta dau wayar takira nambar kawarta aminiya wato khairat 

Khairat na dagawa khalisat tafashe mata da kuka

Nan da nan hankalin khairat ya tashi tahau tambayarta meke faruwa ?

"kawata nashiga uku kinji wai ashe cikine dani...wani uban tsaki khairat taja tace " to saime dan kina da ciki shine xaki damu harda wani yin kuka haba kawata saikace wata yarinya karama me kk tsoro?

Khalisat taja ajiyar xcy tace "ke! Dady na da momy mana walh zasuyi fada nasani duk da sunaji dani amma kinsan zasu iya juyamin baya suji sun tsaneni kuma zasuce nabasu kunya 

Khairat tace "aikin banxa ke yanxu saiki bari suji ma? To bari kiji maxa kishirya kifito da sassafe muje mu xubdashi tunda baiyi kwari ba nifa wancen satin na zubda na uku gaya mk ne banyiba kuma duk Auwal ne yayi min amma yace zai aureni akwaima wanda yaki xubuwa akasar nan saida nafita waje kana aka samu yazubu amma naci wahala momy nace ma ta rakani 

Kima cire tsoro aranki walh ai indai iyaye nasonka to baxasuso suganka ackn damuwa su kara maka damuwar ba kin gayawa SAFRAZ din?

Khalisat tace "nakikkira wayarsa akashe amma na tab'a yi masa hasashen hakan saiya nuna min rashin damuwarsa 

Khairat tace "tura masa sako kisanar masa yayinda duk yakunna wayar zai gani.

Da shawarar kawartata tayi amfani

Ta tura masa bayanin da likita yasanar mata n tanada shigar ciki na wata guda

Takuma sanar masa agobe xata xubarshi yakamata yaxo agoben.

Shiru shiru bataji kiransaba bakuma taga sakon saba sai dare bayan magriba ta gwada kiransa saitaji ta shiga amma har 2 missed call bai daga ba

To me SAFRAZ yake nufi ta tabbata yaga sakonta Allah yasa dai lfy

Yinin ranar ko sallolin azahar da la,asar bata samu damar yiba saboda damuwar da take ciki ko magribar ma batasan anyiba duk da akwai masallaci ajikin gidan nasu wanda awani lokacin ma tana jiyo muryar gadanga yana kwada kiran sallah amma dayake tasan yayi tafiya bata tsaya sauraraba ayau

Shiko gadanga alokacin daya dawo ma gajiya ce ajikinsa bai  shiga masallaci yai kiran sallaba saida aka shiga yayo alwala yatafi agaggauce don bada farali na sallar magribar

Tana zaune ta xuba uban tagumi taji kara alamar shigowar sako wayarta

Tayi sauri ta daua ta bude ashe kuwa SAFRAZ dinne yaturo mata reply

_Khalisat ina mai baki hkr najin ban d'aga kiran kiba ina cikin wani hali walh dadyna yamatsamin saina bar k'asar nan agobe gobe kuma ya d'aura min Aure da "yar k'aninsa ajiya da ita ma zamu tafi egipt kiyafeni ina sonki..._


tashin hankali wanda ba.a sa masa rana yau khalisat tashigeshi domin kuwa hannu tasaka aka tarafka uban ihu 

Aifa jin shigowar wani sakon yasa tayi shiru da sauri ta rarimi wayar ta bude again SAFRAZ dinne

_ciki kuma inkinga zaki zubar to ki zubar din kawai inkuma kinga zaki barshi to kya sanar dani dan insan jinina na duniya dan ina sonshi ki huta lfy sai wataran_

wani uban ashar ta kurma tareda cilli da wayar gefe ta dafe kanta tana kuka da idonta wanda ta mance rabon taxubda hawaye tabbas tashiga rudani ya zatayi da son da take masa?

Tadauki wayar asukwane donta kira khairat tasanar mata amma sai wayar taki kunnuwa

Aguje ta futo daga dakin nata nufinta ta tafi gidansu khairat din donsu samu mafita ayau

Adaidai lokacin da tafito daga sashin nata afirgice shikuma gadanga yadawo daga masallaci

Takusa bangajeshi sauran kiris su gogi juna ya matsa da sauri yabata hanya 

Saidai yalura atashin hankali take don kuka ma kawai take tana fadin tashiga uku

Yaja yatsaya yaga tashiga mota ta tasheta ta matsa hon da karfinta ta fizgi motar tafice agidan

Sauran k'iris tabuge baba me gadi aget wajen bude mata get d'in banda yai tsalle gefe guda 

gadanga yalura da ita da alama akwai babbar matsala jikinsa yabashi ba qalau ba kawai  saiyaji gara yabita yaga ko lfy

Shima motar yashiga wacce akafi kaishi aiki da ita 

Yabi bayanta

Yana hangota agabansa duk da tana sharara gudu

Shima gudun ya tsinci kansa dayi

Sunyi nisa akan titin saiya hango wasu motoci guda biyu masu glass da tintek sun shige gabansa aguje suna masa fitila

Sun takewa khalisat baya har yadaina ganota ma

Abin ya daure masa kai tosukuma wadannan suwaye haka dasuka fishi sauri da alama suma suna ckn tashin hankalin

Ganin sun dauke hanya kuma sunbi hanyar da khalisat din tabi yasa shima yarufa musu baya amma sun dan rage gudun

Abin mamaki babu yawaitar abin hawa da mutane a arear din da suka biyo sun sauka atiti


Can yahango sun saka motar khalisat atsakiya sun rikitata da horn

Motar gabanta ta tsaya itama dole taja tatsaya ta waiga taga motar bayanta itama ta tsaya anma jikinta yabata wani abun dan motar bayanta iri dayace data gabanta

Sai gani tayi maxa biyu sunfito amotar gabanta da bakaken kaya harda bindigu ahannunsu

Hantar cknta ta kada take tsoro yashigeta tahau kiran sunan Allah aranta



Suka nuno mata bakin bindiga suna fadin ta bude maxa ta fito

Asanyaye tafito suka tisata agaba tashiga motarsu 

Gadanga yayi saurin tada motarsa yabisu dasauri ganin abinda ke faruwa daga nesan daya tsaya kada dai "yan fashine ko masu garkuwa

Aikafin ya isa harsun tashi motarsu sunyi gaba aguje bai cin musuba tunda sun gwanance a iya tuki

k'iri-k'iri yanaji yana gani suka take masa suka b'ace baya hangosu yatsaya da motar tasa ya buga kansa ajikin sitiyarin motar tashin hankali yanxu yazaiyi ?su waye wadannan da suka dauke khalisat? Yaxaice da Alhaji knn?

Duk baida amsoshin tambayar mafita guda kawai yakoma gida baibi takan motar da khalisat tafito ack ba tunda hannu daya baya daukar jinga taura biyu bata taunuwa dole saidai indawowa xaiyi daga baya yadauketa gashi baida nambar ilu awayarsa yakira mudi kuma bai dagaba ballantana yace masa yabiyo bayansa a abin hawa 

Yana xuwa gida ya faka motar a farking space yashiga ckn gidan afurgice Anyi sa.a dadyn yadawo suna falon shida momy 

Sun furgita suma ganin gadangan yashigo afurgice ckn damuwa yazayyane musu abinda yafaru

Kuka momy tahauyi tana fadin "nashiga uku sun d'auke min "ya d'aya tilo Allah katallafa mana ka karemin "yata ya ubangiji

Dady kuwa innalillahi kawai yake cewa yakira kwamisanan yan sanda yasanar masa yace maza abaxa jami,an tsaro ahanyoyi yabada kwatancen kalar motocin da nambar motocin kamar yadda gadanga yasanar masa

Gadanga ckn sanyin rai yace "momy ba kuka zakiyiba alwala zakije kiyo kisallah ki gayawa ubangiji


Dady yace "maxa Aliyu muje masallaci inmunyi sallar ishsha,i inbada sadaka akwana ana tayani addu,a

Suka rankaya masallaci atare kaf mutan gidan aranar kowa yaji abinda yafaru har yan unguwa anshiga tashin hankali

Haka aka kwana darura na sace khalisat da akayi


Yanda gadanga yaga rana haka yaga dare don bai runtsaba gizo abin yaringa masa take yaringajin tausayin iyayen khalisat din hatta ita kanta khalisat din tausayin tane yamanne masa aransa ko wane hali take ciki?

Tun dayayi sallar asuba baifito dg masallacin ba yanata lazimi yana addu,o,i gabansa yanata faduwa yanaji ajikinsa akwai wani abun tabbas da zai faru dashi yaita hailala yana salatin annabi

Wajen karfe goman safe yakoma ckn gida jikinsa asanyaye ganin polisawa sunzo gun Alh sun kawo masa bayani kan cewa bawani bayani naganin yan ta,addan

Amma sunxo da bayani kan cewa kwamishina yabada umarni akan cewa   sutaho da gadanga don ya masa tambayoyi domin suna xarginsa ko da sa hannunsa aciki

Gaban Ali gadanga yafadi tabdijan ya Allahu.

Alh bai amince ba yace musu ya yadda da Aliyu baxaici amanarsa ba yace musu sukoma suce da kwamishina yature wannan maganar gadanga dan,uwan sane kada akara dora zargi akansa

Koda suka tafi Alh ne yadafa kafadar gadanga dayake xubda hawaye yace "kada kadamu Aliyu babu wanda zaiyadda da zarginsu na yadda dakai Allah zaibayyana su da karfin addu.a zata dawo itama.

"Allah yasa '" gadanga yace

Koda yakoma dakinsa ma kasa nutsuwa yayi wato shiyasa yaji gabansa keta bugawa abinda zaisameshi knn naqalen sharrin yan sanda lallai Alh na qaunarsa tunda har ya yarda dashi yakamata yayi wani abu akai yataimaka masa don "yarsa ta dawo to wace hanyar?

Wayarsa ta katse masa zuxxurfan tunanin daya shiga kafin yadauka harta katse

Yana duba wayar yaga ashe Zainabun sace har 15 missed call

To ko lfy zainabu da kira haka

Kai tsaye yana kira daya yaji ta d'aga tana kuka tana fad'in " wayyo Allah gadanga munshiga uku kaxo sun kashe mana inna....

Ya mike tsaye da sauri afusace yace da karfi "wacce innar suka kashe?

Tace '"inna kulu mana innarka gadanga....

"Suwaye suka kashe min inna? Mesukai mata ?me tayi musu?

Zainabu ckn kuka tace "yaran Amadi ne wai sukazo d'aukar fansa wayyo gadanga inna ta mutu tabarmu......


_muje zuwa_


*Auntyn Sayyada da Shahidah ce*πŸ‘ŒπŸΌ*ALI GADANGA...*
🏹🏹🏹🏹🏹🏹







*Short Story*



*Nabilancy Luv*πŸ’˜
(Auntyn S&S)





*Dis page Dedicated to my Sisters*
*Batul Mamman*(Gumin halak)
             &
*Ummi Aisha*(Dan Asali)





😭😭  *Dolene inkoka da rashinki Aminiyar Arziki Wasila maman* *ummulkhairy mace me halin kwarai da iya zama da miji da iya mu,amula da jama,a mace me tsafta da gyara da* *kwalliya yar gayun da banga ya itaba me iya tattalin miji uwar gidan da banga kamar taba* *wajen boye kishinta mace mebin miji da biyayya ga dangin miji Allah yajikanki yasa kin huta yabayyana wanda yai miki kisan wulakanci*
 *Allah ya raya abinda kika bari ke taki tayi kyau wanda yai mk hakan kuwa yasani Alhaki biyu ke kansa harda dan dake cikinki kuma Allah baxai barshiba tun aduniya xai ane kuransa ga duniyar nan sai yazauna gadinta*
_Dole muiy kuka ai ancucemu dai_ _Fans ina godiya da yimin ta,aziyya da kuma addu,arku ga kawata masu yo waya da turo sako nagode Allah yabarmu tare duk naga sakonku_






Page 1⃣6⃣



     Wayyo Abu goma da Ashirin gadanga yashiga tashin hankali

Domin baisan yafadi bama ashe suma yayi


Adaidai lokacin daya fad'ine mudi yashigo d'akin da sauri don yakawo masa labarin wad'anda sukai kidnapping din khalisat sunyo waya suna bukatar mak'udan kud'ad'e.

Sai farkawa yayi yaganshi ajikin mudi fuskarsa ajike da ruwa da alamar ruwa aka shafa masa

Yaja ajiyar doguwar zuciya wanda saida yaji kirjinsa ya motsa yaji wani nauyi idonsa yayi

Dakyar ya iya bude idanuwa yatashi zaune saida yadau mintina yadawo hayyacinsa ashe momy laila da Alh suma suna dakin kusa dashi

Dasauri Alhajin yajanyoshi jikinsa yana fadin "sannu Aliyu ka farfado,sannu meya faru dakai?


Hjy laila ma tahau antayo masa tambayoyi '"Aliyu me akai maka harka fadi ka   kasuma?


Gaban gadanga ne yafadi Suma!?

ashe suma yayi ma

Kalaman Zainabu yadawo masa "Gadanga sun kashe mana inna...

Wasu hawaye ne masu quna suka xubo masa lallai inhar da gaskene abunda zainabu tafada to za.ayi tashin hankali kuwa dan baxai bar wanda yakashe masa inna da raiba kakar dabaida kamarta wacce ta maye masa gurbin iyaye baisan maraiciba baisan wahalaba itace kominshi tun yarinta tayi aikatau sbd taga yaci yasha yasa sutura itace surfau wankau da saide saide na kayan miya danye da bushashshe da kuma saida itace saida yagirma tarage yin wahala 

Tabbas za.ayi tashin tashina a kauyen marina

Hankalinsa ya dugun xuma ransa yabaci idanunsa sukai jajir kwanjinsa suka tashi suka murde kumatunsa yahau rawa lebensa yahau motsi duk ckn bacin raine

Dady yadafashi yana rarrashinsa don yafara fahimtar wani abun atattare dashi yasan akwai matsala

Gadanga yaja wata sassanyar ajiyar xuciya yana hawaye yace "dady sun cuce ni sunmin illa sunkuma yimin gibi arayuwata...yafashe da kuka me tsima rai


Dady akidime yahau tambayarsa 

"Su waye?me sukai maka  Aliyu?

"Sun kashe min inna yanzu aka bugo aka gayamin walh baxan barsuba.

Zumbur dady ya mike tsaye yadafe kai yana fadun "innalillahi wa inna ilaihir rajiun.

Momy ma rikicewa tayi harda hawayenta hannunta aka tana fadin "lahaula wala quwwata illaillah...

Mudi ma hannu yasaka aka yana fadin "wayyo Allah inna ta mutu? suwaye suka kasheta?


Aliyu yahau kuka yana basu labarin da zainabu tabashi wai daukan fansa sukazo yi masa shine suka kashe inna.

Dady yace "Amma kosu waye saimun dau mataki akansu maxa shirya muje kauyen.

Ba wani shiri da Gadanga xaiyi sai mikewa yayi kawai yai waje suka mara masa baya

Allah sarki dady yamance damuwar ma dayake ciki na rashin d'iyarsa wanda ahalin yanzuma waya sukayo kancewar inbai basu naira miliyan ukuba to  zasu kashe masa "ya.


Dukansu suka tafi har mudi da ilu a mota daya banda momy 

Don ita zuciyarta akarye take bazata iya xuwa taga gawar innarba gashi dama ba lfy ce ta isheraba tunda aka rasa khalisat take fama da rashin lfy 

********
Koda suka isa kauyen ba.a kai taba shi ake jira amma anhadata 

Sosai yan kauyen suka shiga tashin hankali ancika kofar gidan inna makil kowa yai jigun jigun gefe guda yaran gadanga ne sunata kuka 

Mata sunata shiga gidan 
Iya kulu mahaifiyar Alh makwabciyar inna tamkar yar,uwarta take kuka da shabune harta gaji dayi ita da abin yafaru akan idonta

Tafi kowa shiga tashin hankali kuka kawai tana kiran sunan Allah

Mutane suka mimmike ganin isowar motar Alh

Akaita basu guri 

Mudi na rike da hannun gadanga wanda ke xubda hawaye dukda cike yake da jarumta amma yakasa tsaida hawayen

Ashe dai dagaskene innar tasa ta mutu knn

Ya dade tsaye akan gawar inna yana kuka ana hanashi don bata bukatar kukansa sai addu.arsa

Zainabu na can kurya tana jiyo sautin kukan Gadanga itanma kukan take sosai gwaggonta na kusa da ita

Kowa a tu,ajjibi yake 

Saida aka sallaceta aka tafi kaita

Gadanga yai matuqar jarumta da akaje makabarta don kukan sa daukewa yayi shiya rike kafafunta aka shigarta kabari

Sunyi mata addu.o.i

Saida aka dawo gida suna xaxxaune akan tarbarmi suna karbar gaisuwane yaji hawayen yadawo masa natuno inna dayanda take masa kirari inya dawo daga farauta ko gangi...

"Gadanga kusar yaki!
inbasuyi subada guri ga zaki ya faso!

ka gagara kasha kansu na inna!!

Ali gadanga jan zaki!!
sha gwagwarmaya dodon maza!!!!

Cau!cau!!inna Allah dai yabiya.abinda yake ce mata knn intana masa wadannan dad'ad'an kirarin baisan suna masa dad'iba sai yau 

Shikenan yarasa me faranta masa knn yanzu wazai ringa masa kirarin nan masu dadi!?


Yaso ya kebe da yaransa donjin mafita ammaba  dama gun acike yake dam da al,umma harda na makwabtaka da kauyen sunji labari sun zoxxo


Ashe Alh yayiwa yan sanda waya aranar sadakar uku saigasu motoci biyu sukai shammata a kauyensu Amadi aka dank'o yaran  amadin har amadin da baida ishashshiyar lfy tunda shiya turasu su kashe Ali gadanga sukuma suka kashe masa inna

Mutane na kallonsu ana musu tofin alatsine akai birni dasu don mikasu ahannun hukuma aimusu hukunci daidai da abinda sukai

Dady yasan inba hakan yayiba to tabbas za.ayi barna yasan gadanga zai iya komi shikuma bayason azo ayi danasanin barna gara yasa hukuma aciki

Gadanga yaji dadin hakan 

Ranar sadakar uku Alh yatara yaran gadanga yai musu nasiha akan sudaina yin gangi su zauna agidajensu sukama sana.a yafi musu mutunci yakumace subar mgnr kada su tayar don zasu girbi abinda suka shuka 

Yana shirin yi musu sallama yakoma birni aka bugo masa waya da bakuwar namba 

Wadanda suka dauke masa khalisat ne ba nambar da suka kirashi kwanaki bace da suka bukaci kudi sun rufe ta wannan etisalat ce 

Da kakkausar murya suke masa worning da tuni kan cewa inhar bai turo kudin nan da sati gudaba to kada yakara tunanin yanada "ya aduniya zasu sheketa 

Suka saka  masa muryar khalisat tana kuka

Agigiyace yahau kiran sunanta khalisat!khalisat!!

Tace "dady dan Allah katuro musu kudin kosa sakeni walh zasu kasheni yauma sun kashe wasu awahalce nake dady....tsit suka katseta 

Yadaina jin yar tasa sai muryar namiji yaji yana fadin "yaushe zaka kawo mana kudin?

Dady yace a gobe ko yau inkun fadi inda zan kawo muku.

Gadanga ne ya warce wayar ahannun Alhajin don yaji komi ransa abace yahau fadin "waiku su waye ne marasa mutunci.!!!

Aka sheke da muguwar dariya akace masa "yan garkuwa ne wadanda basu san raini ka iya bakinka don inkai mana shishshigi zamu kasheta kudaina jinmu

Jikin gadanga yahau tsima "metayi muku kada ku kasheta ko nawane za.a baku.


"Miliyan uku ma kawai mukeso ba yawa 

""to.,!to..za,a baku a ina za.a kawo muku?


"Zamu fada muku gurin dakuma sharadai masu tsanani don inhar kuaka karyasu to baku ba "yarku.

Gadanga yace "wadanne sharadai zamuyi 


Diffff!yaji sun kashe wayar "yan rainin wayone na karshe sunkuma iya yawo da hankali.


Gadanga yaita  fadin "hello!hello

Dayaji shiru yaduba yaga ashe sun kashe saiya mikawa Alh wayar asanyaye yana hawaye

Alh yakarbi wayar yadafa shi yana fadin "kada ka damu Aliyu haka Allah yakaddaro mana jarabtace abinda yafi kawai mubisu ahankali har Allah yakawo rabda zasu bamu itan zankuma tanadi kudin nasu don jiran kiransu

"To amma Alh kasanar da hukuma aduk lokacin da suka baka kada ayi abu aboye atabbatar ankamasu

Murnushi kawai Alhajin yayi

Baikara cewa komiba sukai sallama

Yatafi ko mahaifiyarsa bai gayawa halin da yake cikiba kada hankalinta yatashi tunda tana ckn alhinin inna


Gadanga abunne yahadar masa amma harga Allah yaso yabi Alh ayi komi yananan domin ashirye yake dayai gaba da gaba da "yan garkuwan nan.

Tunanin khalisat yarungayi yana tausayinta don yasan tafuta hayyacinta kuma kamar horo sukai mata hakan zaisa tarage wasu halayyar tata marasa kyau 


Yakamata ace yabi Alh domin yataimaka da wani abun

To ta wace hanyar gadanga kaiba hukuma ba? πŸ˜ŠπŸ˜‚



Ya qudurta aransa ana sadakar bakwai zai koma birni cikin shirin kota kwana don dole zaije ceton khalisat shiya kamata yakai musu kudin don ya isar da qudurinsa akansu......






_Muje zuwa_







*Auntyn Sayyada da Shahida* ce?*ALI GADANGA...*
🏹🏹🏹🏹🏹🏹






*Short Story*




*Nabilancy Luv*πŸ’˜
(Auntyn S&S)





*Dis page dedicated to my Sisters* 

*Batul mamman*( Gumin halak)
 
        &
*Ummi Aisha*(Dan Asali)




Page 1⃣7⃣


ANA gobe sadakar bakwan inna mallam baffale wani dan,uwan innar da suke "yan maxa zir daga nijar yazo suka keb'e shida kawun Zainabu agidan iya zulai suka tattauna akan daurin Auren da suke da shirinyi da safe in anyi addu.ar bakwai su daura Auran gadanga da zainabun wanda ko gadangan baisan bikin da akeyiba

Suka gama shirya komai iya kulu ce tabada kudi dubu ashirin da d'anta yabata kafin yatafi amatsayin sadakin gadanga baffale yaita gode mata tace "ai ba komai gadanga nima ai nawane balle yanzu rikonsa na hannun d'ana


Kawun  zainabu yace su sanarwa gadangan da zarar andaura yadauketa kawai yatafi da ita birni


Washe gari kuwa ana yin addu,ar bakwai aka hau daurin aure tun mutane basu watseba dama adaren baffale yaje yasiyo goro da alawa

Gadanga yasha mamaki najin andaura masa aure batare daya saniba

Yarasa bakin magana yai shiru kansa yadaure yama rasa mezaice yashiga wani yanayi      shin farin ciki xaiyi ko bakin ciki?

Yanaji yana gani aka daura masa Aure akan sadaki naira dubu 20 lakadan ba ajalanba.

Akaita tayashi murna ana masa Allah yasanya Alkairi yanata washe baki yana amsawa

Yaringa jinsa wani iri waiyau yazama ango,angonma ga wacce yake so,

Saida aka watse yahau farin ciki wai zainabu taxama matarsa to yanzu yakenan zaiyi baida kudaden da xaiyi mata hidimar aure gashi gidan innar babu wani kyakykyawan gyara balle ya ajiyeta ack


Yana zaune shikadai ackn gidan yana tunanin inna yana ckn kadaicinta yasan rashin tane yasa akai shawarar yi masa aure don su faranta masa.

Baffale yashigo shida iya kulu 

Iya tazauna akusa dashi haka shima baffalen zaman yayi yana ce masa "gadanga kukan me kake kaxauna kana hawaye kamar karamin yaro.

Baimasan hawayen naxuba ba saida baffale yafada yai saurin saka hannu yafara gogewa yana kirkiro murmushin dole

Iya kulu ta gyara xama tace "Allah dai yasa ba karanbanin da mukai maka na aure ba shawara bane yabak'anta maka rai har kake xubda hawaye ba?

Gadanga yace "a,a haba dai iya kada kiyi wannan tunanin sam banji haushinkuba komai kukai akaina daidai ne baxaku taba yin abinda xai cutar niba kumafa iyaye ne aguna ko bana son xainabu baxanji haushin kuba balle ina sonta godiya ma yakamata nayi muku dan nasan manufar ku danku faranta minne.


Baffale yace "wannan haka yake gadanga nasanka da hankali da bin nagaba dakai kaga wannan tsohuwar ka gode mata itace ta kawo wannan shawarar mekyau takuma bada sadakin da aka baiwa zainabu na auranka  munkuma yi hakanne sbd mu maye maka zuciya da farin ciki don munsan zcyrka na cike da bakin cikin rashin kakarka 


Iya kulu ta cafe da cewa "gadanga inaso kadaukeni tamkar yadda inna take agunka banaso kabar kauyennnan kwata kwata inaso inka tafi karinga waigomu nasan inba zainabun aka bakaba inhar kayi aure a birni baixama lallai muringa ganinka akan kariba yanxu kuwa nasan koka tafi da zainabu to dole wataran xaka ringa xuwar mana.


Gadanga yai murmushi yace "to ai iya baxan tafi da xainabu yanxun ba saidai nan gaba inna sama mata matsuguni tukunna.

Iya kulu tace "akan me , a,a katafi da matarka kawai don nasan baxaka rasa dakuna agidan Alh ba


Akwai qudiri aran gadanga shiyasa yakeso yaxille tafiya da xainabu don so yake ya gina kansa yakuma sami gidan kansa ba karereba gashi inya koma yanxun yanaso ya shirya futa artabu da "yan garkuwa


Duk yadda su iya kulu suka so yatafi da zainabu birni gadanga yaki yai musu dabaru kancewa saiwani xuwan in yayi zaije yayi mata shiryeye 


Sannan ne suka hkr suka barshi ammafa suntausaya masa don harya fad'a   


Adaren yaxiyarci amaryarsa xainabu wacce tunda taji andaura musu aure take ckn farin ciki d'okinta kawai angonta yaxo taganshi

Aiko dai dayaxo din tamkar ta rumgumeshi taringaji gashi dai kunyarsa takeji gashi kuma babu fuska gun gadangan ba yabo ba fallasa tunda inna tarasu ma basu kebe ba tasan yana ckn alhini shiyasa tayi masa uxuri takuma tausaya masa ganin yarame 

Basuyi wani hirar arxikiba kamar yadda suka saba inyazo ita tafara masa mgnr tafiya ma

"Yaushe xaka koma birni.?

Yayi jim kana yace "gobe in Allah ya yarda.

Kamar tace masa Amma dai tare xamu tafi ko???....

Saita kasa amma tayi addu.a ckn ranta Allahv yasa yace mata hakan

Kash!ranta yai baki dataji sabanin hakan

"Ki kama kanki banaso kiringa futa koina infutar taxama dole ki kirani awaya kigayamin tunda yanxu kinxama matar aure dole ki kiyaye inna tafi baxan dade ba xan dawo intafi dake 

Ta gyada kai kawai.

Yakawo dubu biyar yabata (Alh yabashi kudi kafin yatafi yakuma sami kudin sadaka.)

Tayi godiya kamar tafashe da kuka suka rabu ckn shaukin juna

Yaso yatafi da itan amma ba dama saiyayi shiri gashi yanajin wani abu atare da ita

Itanma tashiga wani shauki dabata taba jinsaba mijinta xaiyi nisa da ita.

******
Ilu ne yaxo daukansa tun sassafe 

Yayi sallama da kowa yatafi sungaisa da ilu dayake ganin girman gadangan yanzu

Ilu akwai surutu yaita zayyanewa gadanga halin da ake ciki na labarin khalisat

"Ai ayau akayi xa.a kai musu mak'udan kud'ad'en da daddare 
Cewar ilun

Gadanga yace "waye xaikai?

Ilu yace "kudin suna hanun sipeta musa jami,in nan dan tsamirmiri me kama da k'olawa sunce kada afadawa jami,an tsaro inko aka taho da hukuma to za.a rasa khalisa

Gadanga yace "inkasan gidan sipeta musan ka kaini can, nixan karbi kudin nakai musu amma kada kagaya kowa nadawo akwai abinda nakeso nacimma karike wannan alqawarin.

Ilu yahau gyada kansa "to...to.,angama ranka ya dade.(ilu nashakkar gadanga don yaga bayason wargi yakuma ga yadda akai maganin uwar gidansu khalisat agabansu yakuma xauna lfy.)

Koda suka shigo kano kai tsaye gidan inspector musa yakaishi kai tsaye

Daya sadashi da insp.musa nan yatafi yabarshi

Koda suka kebe gadanga yabayyana masa qudirinsa nason yabashi kudin yanada shirinsa akansu zaikuma karbo khalisat ckn kwaciyar hankali

Yanayin gadangan ne yagamsar da insp. Amma yatambayeshi cewar "amma bakaga zaka iya fuskantar matsala koka taki wani abunne?

Gadanga yace "nayo shirina tsaf daga kauyen mu nasha maganin bindiga da wuka babu abinda suka isa suimin ashirye nake dana kara da "yan boko haram ma kada kaji komi inspector saina danko maka duk wanda yashigo hannu na aranar acknsu.

Insp. Yakarewa gadanga kallo yana gyada kai don yaga k'irar karfi atattare dashi ga kamannin "yan maxa ma atare dashi to amma duk da hakan saiya bashi tsaron sirri baxai bari yaje shikad'ai ba sbd gudun tab'aci......



_Muje zuwa_………



 
*Auntyn Sayyada da shahida ce*πŸ‘ŒπŸΌπŸ˜ƒ?🏼*ALI GADANGA...*
🏹🏹🏹🏹🏹🏹🏹





*Short Story*




*Dis page Dedicated to my Sisters Batul mamman &Ummi Aisha*





*Nabilancy Luv*πŸ’˜
( Auntyn S&S)





Page
 1⃣9⃣




Kowa saida yakadu dajin wannan batu na mutumin hatta likita saida ya mamakantu lallai duniya abin tsoro ce wanda kaba amanna shike neman halakarka

Gadanga ma yaji mamaki tunda yasan Safraz din abokin sheke ayarta ne lallai zai gane kuransa dan ba.a barshiba

Hajiya laila ta hau gyada kai tana masa allah ya isa ackn ranta

Alh kuwa kasa magana yayi don takaici nacin amanar nan me ban al,ajab

Insp.musa ne ma yamatsawa wannan mutumin da tambayoyi akan bayanan adress din gidansu safraz dake kaduna 

Mutumin yahau kwana kwana yanaso yabada bayanan bogi dan asake amma abin yaci tura domin duk unguwar daya ambata take insp.musa zai hau tambayar sa gidan waza.ace domin shi din haifaffen kd ne aikine yakawoshi kano yasan koina akaduna

Ganin zai raina musu hankali yasa suka fara dukanshi ba tausayi duk da yana gadon asibiti 

Aifa dayaji najidu take yafara bada bayanan gaskiya

Dady yace "kubarshi hakan, kuma tunda yafada kada abarshi atafi ashi kawai yaxama jagora yafi.


Hakan kuwa akayi dama don sunga yana kwance agadon Asibitine  shiyasa basui niyyar xuwa dashiba amma dasuka gano nufinsa na sanfewa dole dai aka tusa shi gaba aka nufi kd unguwar T/wada dashi


Koda suka isa kaduna amotarsu ta aiki tareda jami.ai hudu da insp.musa ack suspect din yana baya atsakiyarsu yana daure da ankwa yai tsuru tsuru dashi



Da yammaci suka isa gdn mahaifin safraz ya dawo gidansa shida baki suna farfajiya ckn wata yar rumfa suna tattaunawa sai ganin motar yan sanda sukayi ta shigo har ckn gidan 

Horn sukaita matsawa me gadi dole yabude suka shiga basubi takansaba dayake dan filanin rigane atsorace yabude musu


Sukai faking kuda da rumfar dasu Alh Zakari suke suka fito sudukansu banda suspect din da jami,i daya dake tsaronsa


Alh zakari mahaifin safraz yayi mamakin ganin jami,ai har ckn gidansa take jikinsa yabashi da alamar Safraz ne yaja masa magana yau kwana biyar baisakashi a idoba yabar gidan yana hkr da halin safraz gashi shi kadai Allah yabashi yakuma jarrabeshi da mugun hali yana basu wahala ainun suna matukar nuna masa so kuma


Azaton Alhn ma ko duka yaiwa mutumin ckn motar dayagani kusada dan sanda fuska a kumbure

Ya kadu matuqa dajin abinda yakawo su insp. Domin bai zaci abin yakai nan ba


Dan sa safraz yazama dan garkuwa?   To yaushe yazama hakan? Meya nema yarasa duk arxikinsa bai nema gunsa ba zai nema ahanyar haram tabbas mugayen abokaine suka sashi ahanyar hakan.


Alh zakari yagoge kwallar takaicin data xubo masa yadubi insp musa yace "ayau nayi tir da haihuwar safraz banxaci zai iyayin wannan muguwar ta.adarba duk da ina tsammanin mugayen abokai ne zasu sakashi yin hakan tunda nakaishi kasar waje yai karatu shikenan kyawawan halayensa suka canxa ayanzu hakan zaman da kukaga munyi da wadannan abokan nawa zancensa muke aure xamu kulla atsakaninsa da yar abokina duk dan yagyara halinsa yau kwana biyar bansashi a idoba bansan kuma inda xance muku xa.a sameshiba


Insp. Musa yace "to mudai kam xuwan da mukai baxamu tafi ba sai dashi kokuma kamaye gurbinsa har saiyashiga hannunmu kana musake ka.


Take abokan Alh sukahau fada akan baxa.ayi hakan ba sunata cacar baki suna fadin akan me zaku yarfatashi kunsan matsayinsa kuwa walh ba,za ayi haka muna kalloba……

Alh zakari yadaga musu hannu yace "kada kufadi hakan komi da kuka gani yafaru akaina kaddarata tace kuma aidama dan kuka shike jawa uwarsa jifa kumuje kawai. Yamike xaibisu knn yaji ankurma ihu ana kuka

Hjy jamila knn matarsa mahaifiyar safrax cewa take "walh Alh baxaka tafi kabarni da tunani b saidai in ahada dani atafi 


Abokansa suka hanata tana kokarin shiga motar tana kuka hkr suke bata amma ina saida ta sami mazauni dama da hijab dinta ajiki taji komi akunnenta dama taga shigowar motar yan sandan

Alh zakari yace "kubarta muje taren kunga dole labari zaije masa cewar iyayansa duka suna hannu hakan zaibashi damar mika kai inhar yana sonmu kamar yadda muka soshi .



Jin abinda yafada suka gaskata hakan 

Dole hakan akai aka tafi dasu dukan zuwa kano

Abokan Alh zakari sunji ba dadi aransu sosai su ukune manyan aminansa na arxiki aiko dai sai suka baxa jami.an tsaro da "yan gari neman safraz

To ashe mutuminku safraz yana wata mabuya aboye yanada labarin iyayen Khalisat sunji komi ahalin yanxu tunda sunkama yaronsa yasan dole inyaji wuya zaifadi gaskiya dole tasa ya buya ko gidan iyayansa baya xuwa

 yana shirye shiryen barin kasar knn yakunna television yaga ana nemansa ruwa ajallo daya mika kansa zuwa state C.I.D kano don ankama iyayansa adalilin anxo kamashi ba.a sameshiba

Ya girgixa ainun harda xu da hawaye take yakunna wayarsa daya dade da kasheta

Take yaringa ganin sakonnin bayanin kama iyayansa nashigo daga abokansa "yan arear


Bashiri tafiya abroad ta fasu yanufi kano don yamika kansa sbd yana son iyayansa ainun bakuma zaiso sukunyata ba

Jami,an  tsaron basuyi mamakin ganin saba don dama sunsan hakan xai iya faruwa ansha yin hakan kuma

Koda aka damkeshi aka turashi sell sai aka fito da iyayansa

Hjy jamila kuka tayi tayi tana cewa "kacuci kanka safrax ga abinda rashin jin mgnr iyaye yaja maka

Shiko uban cewa yayi "kaje munyafe ka kada kasaka ran zan fito dakai dakudina sbd kacutar dani bantaba shiga sell ba sai adalilinka 


Haka yanaji yana gani suka tafi

Abokansa yaiwa waya sukazo daukarsu  suka maidasu kaduna. 



*****
Koda khalisat ta samu sauki tafarko hjyrta tafara gani akusa da ita 

Hjy takama hannunta tana fadin "sannu khalisat Allah yasaka  kinji wannan abu dasukai miki baxamu yafeba sun miki ciki gashi har Allah yasa yabare Sannu mungode Allah ma da kk kubuto dg garesu amma da kokarin Aliyu komi yazo mana ckn sauki har muka gane wanda yai xamo silar da aka saceki.

Arikicd ta tashi xaune tace da momyn "waye momy ?plz waye yasa akaimin hakan?

Hjy laila tace "wanda aka kama daya dg cikin yan garkuwar yace saurayinki Safrax ne ……


Ta dafe kirji idonta awaje tace "innalillahi wainna ilaihir rajiun. Safraz kuma momy,?shida yace min zaibar kasar zaikoma karsa waje auren dole za.ai masa da "yar kanin babansa amma Allah ya isana safraz aibansan macuci bane sai yau Amma nayi nadama yacu eni yaimin ciki gashi har.... 🀭 sub'utar baki tayi tayi saurin yin shiru tana kuka 

Momy ta kura mata ido tace "wato dama ashe ma kina makale da cikinsa baki gaya min ba amatsayina na uwarki amma kinbani mamaki khalisat to ai gashinan yakaiki yabaro don ma mun samu yaxube da bamusan yazamui da abin kunyarba don kin san dole asirinmu yatonu dabai xube ba tunda in yana hannu yazamui da cikinsa 

Kukan da khalisat keta sharbawa na nadama yasa taja baki momyn tayi shiru don bataso tasata adamuwa

Nadama sosai tayi ayau taringaji inama batasan safrax ba gashi yaso yazama ajalinta yaci amanarta 

Momyn futa tayi tabarta adakin ita kadai

Ba waya agunta data kira kawarta khairat

Ta lumshe idonta tana tuno artabun da gadanga yayi da yan garkuwar nan tabbas yagama burgeta ashe haka yake da karfi shine yazo cetonta tabbas baxata mance a alkairin saba taji wani qaunarsa aranta duk tsanar datayi masa taji tagushe fuskar gadanga taringa mata gixo lallai naka sai naka yau gashi gadanga yai mata rana inama zai maye mata gurbin safrax...


Momy nafuta adakin tasa waya ta kira khairat kawar khakisat 

Khairat na dagawa tahau tambayar momyn ko gaisawa basuiba "momy ya labarin khalisat dafatan sun basa ita.?

Momy tace "inkina gia kitaho yanzu Nabnur hospital muna can ansamu nasarar karbo ta kizo yanzu maza.


Ckn gaggawa khairat tahau shiri bata tsaya jiran dreba yakawata bama ta tuko kanta sai gata a ckn asibitin ta faka a farking space takira momy donta fada mata lambar dakin da suke momyn tace mata ta taho lambu tasameta tana can

Can bayan dakunan dake ckn asibitin aka ajiye kujeru ckn wani dan lambu nashakatawa

Data iso lambun tahango momy tanufota da sauri tagaidata har kasa

Momy ta amsa tareda cewa "zauna khairat ingaya mk damuwata.

Khairat

Kha taxauna tana fuskantar momy

Momy tazayyane mata komi tana kuka tana cewa "bansan khalisat lalata take yi inta futaba saiyau data furta min cewa ckn daya zube na safrax ne dole zan damu najin haka khairat amatsayina na uwarta zanso inga tayi aure to gashi ta lalata rayuwarta ta bata lokacinta abanza gun dan iska mayaudari yanzu waye xai aureta alhalin tana wulakanta samari acan baya gashi kuma tagama xubda mutumcinta?.


Khairat ta dafe kanta "oh my god! Momy kiyi hkr komi zaizo ckn sauki wannan tamkar wata kaddarar tace haka Allah yarubuta dole sai hkn yafaru kada kisa abin aranki yadameki plz momy addu,a zakiyi mata akan Allah yafuto mata da mjn aure kawai amma yanzu na tabbata itama tana ckn damuwa olx mom.

Ta durqusa kasa tareda rike hannun momyn

Hjy laila tace "ba damuwa nagode khairat zantayata da addu.ar kema kuma inaso kiringa bata shawar me kyau dan Allah kuzama nutsatstsu kuyi aure kafin mutuwarku ta riskeku agidan iyaye aure shine mutuncin "ya mace da kuma ci gabanta arayuwa.

"To momy zamuyi ayi mana addu.a.


Cewar khairat.

"To tashi muje na nuna miki dakin da take.

Suka mike suka nufi dakin da aka kwantar da khairat din.……

No comments:

Post a Comment

Adbox